No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Gwamnatin Yobe Ta Shirya Bita Ta Musamman Ga Alarammomi Kan Alfanun Katin Zabe

Hukumar INEC dai ta sanar da karshen watan nan don daina yin rijistar katin

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
July 21, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Gwamnatin Yobe Ta Shirya Bita Ta Musamman Ga Alarammomi Kan Alfanun Katin Zabe

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Daga Muhammad Gambo Damaturu

Kimanin Alarammomi masu Tsangaya da Malamai 300 ne suka hallara a babban Masallacin dake birnin Damaturu a jihar Yobe, domin sauraron jawabai kan muhimmancin katin zabe.

Taron, wanda Ofishin Mai baiwa Gwamnan jihar Yobe shawara kan harkokin Addini ya shirya shi ne domin fadakar da Malaman addinin, muhimmancin mallakar katin zabe da kuma yin zaben ta fuskar addini.

A jawabin sa na bude taro, Gwamnan jihar Yobe Alhaji Mai Mala Buni, wanda Sakataren jihar Alhaji Baba Malam Wali ya wakilta, yace akwai bukatar kowa ya mallaki katin zabe.

Yace bai dace, ace jihar Yobe tana karshen baya ba wajen yawan masu katin zaben ba, don haka ya kamata kowa ya fita don mallaka.

Gwamnan ya kara da cewa, sai idan mutum yana da katin zabe ne kawai zai iya zaban shugaban da yake so, don haka ana jan hankalin shuwagabannin addini da su fadakar da mabiyan su don su yanki katunan.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Daga bisani ya godewa Malaman, ya kuma bukaci su kara himma wajen yiwa jihar Yobe da kasar Najeriya baki daya addu’an zaman lafiya.

Da yake jawabi, mai masaukin baki a taron, wanda kuma shine mai baiwa Gwamna Mai Mala Buni shawara kan harkokin addini, Ustaz, Baba Gana M. Kyari ya nuna jin dadin sa kan yadda Malaman Addini suke goyon bayan Gomnati a fannoni daban-daban na kawo cigaban jihar.

Ustaz Kyari yace, duk da irin nisan da wasu yankunan jihar Yobe suke da shi, malaman da suke wuraren sun iso wurin taron kafin ma lokacin soma shi, inda yace wannan alamu ne na biyayya da goyon baya.

Don haka Malam Baba Gana M. Kyari ya ja hankalin Gwamnatin jihar Yobe da cewa ta kara himma wajen yiwa malaman duk abun da ya dace da su a Gwamnatance.

Wani bangare na Alarammomi

Manyan Malamai wanda suka hada da Limamin babban masallacin jihar Yobe, Sheikh Hudu Muhammad Yusuf da Malam Modu Bukar Jumbam, Wakilan hukumar Zabe ta kasa dake jihar Yobe da na reshen hukumar mai lura da kananan hukumomi sun yi bayanai na jan hankali kan muhimmacin yankan katin zabe da kuma tarihin shugabanci a addinin musulunci.

Taron ya samu halartar manyan jami’an Gwamnati, wakilan Sarakunan Gargajiya da sauransu.

Tags: AlarammomiYobe
Share1Tweet1Share
Ibrahim Hassan Hausawa

Ibrahim Hassan Hausawa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Duk Ƴan Najeriya Masu hannun jari ne a Sabon Kamfanin NNPC – Mele Kyari

Duk Ƴan Najeriya Masu hannun jari ne a Sabon Kamfanin NNPC – Mele Kyari

Ka Taimakawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ya Lalata Wa Muhalli— Majalissar Wakilai Ga Shugaba Buhari

Ka Taimakawa Wadanda Ambaliyar Ruwa Ya Lalata Wa Muhalli--- Majalissar Wakilai Ga Shugaba Buhari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Katsina: Ana Fargabar Mutane Shida Sun Mutu Yayin Da Jama’a Ke Tserewa Kan  Janyewar  Jami’an Soji

‘Yan Sanda Sun Sake Cafke Gujajjen Fursunan Gidan Yarin Kuje Daya Tsere A Jihar Katsina

July 15, 2022
Gwamna Wike Ya Bukaci Mata Da Suyi Zanga-zangar Adawa Da NASS Na Kin Amincewa Da Kudurin Daya Shafi Mata

Gwamna Wike Ya Bukaci Mata Da Suyi Zanga-zangar Adawa Da NASS Na Kin Amincewa Da Kudurin Daya Shafi Mata

March 5, 2022
Kokarin Hallata Dokar Noman Tabar Wiwi Bai Samu Karbuwa Ba.

Kokarin Hallata Dokar Noman Tabar Wiwi Bai Samu Karbuwa Ba.

September 3, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    919 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In