LABARAI
Majalisar Dinkin Duniya Da Tarayyar Turai Sun Yi Tir Da Murkushe Masu Zanga-Zanga A Myanmar
Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar Tarayyar Turai sunyi Allah wadai da matakin shugabannin sojin Myanmar na murkushe masu zanga-zangar luma,...
Read moreAn Yi Wa Mutane Kusan Miliyan 20 Rigakafin Korona A Birtaniya
Adadin jama'ar da aka yi wa zagayen farko na rigakafin annobar coronavirus a Birtaniya yanzu haka ya tasamma miliyan 20....
Read moreDan Majalisar Tarayya Ya Sabunta Katin Jam’iyyar APC A Funtuwa
Dan majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar karamar hukumar Funtua da Dandume, Honorabul Muntari Dandutse ya sabunta katin jamiyyarsa ta APC...
Read moreFirgici A PDP A Yayin Da APC Ke Zawarcin Jiga-jigan Gwamnonin PDP
Shugabancin PDP ya shiga tsilla-tsilla a yayin da jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya ta yi yunkurin zawarcin gwamnonin jihohin Zamfara,...
Read moreKarya Ne Ban Koma APC Ba, Muna Dai Tattaunawa -FFK
Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya sanar da cewa, tsohon ministan sufurin kasar Femi Fani Kayode ya sauya sheka daga...
Read moreBabu Kamshin Gaskiya Cewa Muna Zawarcin Jonathan A Zaben 2023 -APC
A makon da ya wuce ne wasu rahotanni suka ce wasu gwamnonin APC daga arewacin ƙasar na kai gwauro da...
Read moreMUHIMMAN LABARAI
‘Yan sanda sun kama matashin da ya kashe mahaifinsa a jihar Anambra.
'Yan sanda da taimakon ‘yan banga sun kama wani matashi, Chisom Ogum, da ya kashe mahaifinsa mai shekara 70 tare...
Wani mutum mai shekaru 30 a duniya ya rasa ransa sakamakon rikicin fili.
An harbe wani mutum Oyinye Owunka ɗan shekaru a duniya har lahira sakamakon rikicin fili da ya ɓarke tsakanin mazauna...
Mutane 19 da ake zargi da aikata laifin Fyaɗe a jihar Kaduna sun shiga hannun hukuma.
Hukumar tsaro ta NSCDC reshen jihar Kaduna ta ce ta kama mutum 19 bisa zargin aikata Fyaɗe a jihar tsakanin...
Dubun wani mutum ta cika bayan da aka kama shi da Katin cirar kuɗi har guda 2,886.
Jami’an hukumar EFCC sun bayyana cewa su na binciken wani mutum da ake zargin ɗan damfara ne, bayan kama shi...
WASANNI
LAFIYA JARI
Zan yi ƙoƙarin ganin cewa cutar Korona ba ta kashe kowa a jiha ta ba – Cewar Gwamnan Taraba.
A ci gaba da yaƙi da annobar Korona da gwamnatocin ƙasar nan ke yi, a ranar Laraba gwamna Darius Ishaku...
Read more