No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

INEC ta ƙaryata jita-jitar buɗe wurin rajistar Katin Zaɓe a Jamhuriyar Nijar

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta musanta batun buɗe wurin rajistar Katin Zaɓe a Jamhuriyar Nijar

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
June 23, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 1 min read
1 0
1
2023: Buhari ya rantsar da Sabbin Kwamishinonin Hukumar INEC guda 6

INEC ta ƙaryata jita-jitar buɗe wurin rajistar Katin Zaɓe a Jamhuriyar NijarÏ

RELATED POSTS

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

July 2, 2022
Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

July 2, 2022
Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

July 2, 2022
INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

July 2, 2022
Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

July 2, 2022
Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

July 2, 2022

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta musanta batun buɗe wurin rajistar Katin Zaɓe a Jamhuriyar Nijar.

Wannan cigaba na zuwa ne bayan wata jita-jita da tayi yawo a Kafafen Sadarwa na Zamani cewa Hukumar ta fara shirin yiwa ƴan Najeriya rajista baya ga cikin Ƙasa ..

KARANTA WANNAN LABARIN: Rundunar Ƴan Sanda a Zamfara ta tseratar da mutane 14 da aka sace

Wani shafi na Facebook na wani Nche Nwabuike ya rubuta wani jawabi a ranar Laraba yana zargin INEC da buɗe wasu wuraren rajistar Katin Zaɓe a wasu Ƙasashe.

Ya rubuta “akwai wuraren rajistar Katin Zaɓe a Jamhuriyar Nijar. To yaushe ne Kundin Tsarin Mulkin Najeriya ta amince a gudanar da haka a wajen Najeriya.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Miyasa Kafafen Yaɗa Labaru na Najeriya suka yi shiru akan haka. Shin suna goyon bayan wannan shirmen? Abun kunya ga aikin Jarida.”

Duk da shafin Nnabuike na karya ne, amma jawaban shi, sun tada ƙura.

Tuni wasu suka yaɗa abinda ya faɗa, ƴan kaɗan ne suka buƙaci bayanai daga INEC, Twitter, da Facebook tana suna kira da’a ƙaryata zargin.

A lokacin da aka zanta dashi a ranar Alhamis, Kwamishinan Hukumar, Shugaban Ɓangaren Ilmin masu kaɗa ƙuri’a, Festus Okoye, wanda yace bazai ce komai ba, amma ya bayyana jawabin a matsayin na ƙarya.

Tags: inecJamhuriyar Nijar
Share1Tweet1Share
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni
Labarai

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

July 2, 2022
Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana
Labarai

Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

July 2, 2022
Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka
Kasashen Ketare

Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

July 2, 2022
INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe
Labarai

INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

July 2, 2022
Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo
Labarai

Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

July 2, 2022
Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano
Labarai

Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

July 2, 2022
Next Post
Ƴan Sanda

Ƴan Bindiga Sun Sake Kai Wani Sabon Hari a Cikin Birnin Katsina

Yan sanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 5 A Jihar Ogun

Yan bindiga Sun Yi Garkuwa Da DPO A Jihar Nasarawa, Sun bukaci Naira Milliyan Biyar

Comments 1

  1. Pingback: Ƴan Bindiga Sun Sake Kai Wani Sabon Hari a Cikin Birnin Katsina - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Gidan Solo: Matattarar nishadi ko ta gurbata tarbiyyar matasa?

May 24, 2019

Ku Tsammaci Bala’in Ambaliyar Ruwan Sama – NIHSA

August 8, 2019
Kimanin Marayu 6,000 Suka Kammala Koyon Sana’a Tare Da Raba Gidaje 650~Zulum

Kimanin Marayu 6,000 Suka Kammala Koyon Sana’a Tare Da Raba Gidaje 650~Zulum

October 22, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    697 shares
    Share 279 Tweet 174
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    40 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    6 shares
    Share 2 Tweet 2
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni
  • Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana
  • Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In