No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Jam’iyyar PDP Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Mambobinta A Jihar Kogi

Jam’iyyar PDP reshen jihar Kogi ta yi Allah-wadai da harin da aka kai wa mambobinta a karamar hukumar Ofu ta jihar Kogi.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 5, 2022
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Jam’iyyar PDP Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Mambobinta A Jihar Kogi

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Matasan PDP Sun Bayyana Damuwarsu Akan Rikicin Wike Da Atiku

Matasan PDP Sun Bayyana Damuwarsu Akan Rikicin Wike Da Atiku

August 19, 2022
Zan Jangoranci Fitar Da Najeriya Daga Kangin Duhun Da Take Fama Dashi — Atiku

Zan Jangoranci Fitar Da Najeriya Daga Kangin Duhun Da Take Fama Dashi — Atiku

August 19, 2022
Mun Ruguza Jam’iyyun Adawa A Jihar Ribas – Wike

Mun Ruguza Jam’iyyun Adawa A Jihar Ribas – Wike

August 19, 2022
Da Ɗumi-Ɗuminsa: An ƙona Gidaje, an jima Fasto rauni, bayan zargin ɓatanci ga Annabi SAW a Bauchi

An Kubutar Da Mutane 69 Da Aka Sace a Bauchi

August 19, 2022
Femi Fani-Kayode

Babu wanda zai iya musuluntar da Najeriya — inji Fani-Kayode

August 19, 2022

Jam’iyyar PDP reshen jihar Kogi ta yi Allah-wadai da harin da aka kai wa mambobinta a karamar hukumar Ofu ta jihar Kogi.

PDP, a wata sanarwa da ta fitar a ranar Talata, mai dauke da sa hannun Daraktan Sadarwa Dayo Onibiyo, ta yi gargadi game da harin, inda ta ce “zai baiwa ‘yan sanda damar kammala bincikensu kafin daukar mataki.”

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/kiwon-lafiyar-najeriya-gwamnatin-tarayya-na-karbar-kudi-daga-asibitoci-yanzu-marasa-lafiya-na-siyan-dizal-jamii/

A baya Jaridar Dimokuradiyya ta rahoto cewa mutane da dama sun jikkata tare da lalata dukiyoyi bayan wasu da ake zargin ‘yan daba ne suka mamaye wurin taron da matasan jam’iyyar PDP suke yi a Ologba dake karamar hukumar Dekina a jihar Kogi a ranar Litinin.

Jam’iyyar a cikin sanarwar ta ce ba za ta kasance kamar yadda ta saba ba yayin da jam’iyyar ke shirin tunkarar babban zaben 2023.

Onibiyo, ya yi kira ga mambobin kungiyar da su kwantar da hankalinsu duk da tsokanar da ake yi musu.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya kuma yi gargadin cewa jam’iyyar ba za ta sake nade hannunta ba, ta ga ana kai wa mambobinta hari ko kashe su.

A WANI LABARIN KUMA

Ƴan Sanda a Kano sun kama mutane biyu da ake zargin sun ƙware wajen satar wayoyin mutane da Makamai masu hatsari daga Matafiya, inda suke bayyana kan su a matsayin matuƙan a dai-dai ta ne.

Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar Ƴan Sandan Jahar Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya sanar ga Manema Labaru a ranar Talata.

Yace Mohammed Jidda mai shekaru 20, da Adamu Suleiman Mai Shekaru 22, dukkanin su ƴan unguwar Birget, Kano, a halin yanzu suna nan a tsare a hedkwatar Rundunar dake Bompai, da karɓar wayoyin hannu da suke yi ga Mazauna Kano, a lokacin da suka hau Babur mai ƙafa uku.

Ya bayyana cewa sashen Rundunar Ƴan sanda na Puff Adder Suka kama su, bayan Kwamishinan Ƴan Sanda Sama’ila Dikko ya umarce su da su shiga su gudanar da aiki.

A cewar sa, wayoyi guda uku da suka sata an gano su

“An kama su ne bayan rahoto da aka samu cewa akwai wasu gungun Ɓarayi da suke nuna kansu a matsayin matuƙan adai-dai ta, suna karɓar wa mutane wayoyi akan hanyar Jahar, da Hanyar Tukur, da Hanyar Zaria da lamba KAROTA Number KBY 0126.

“Bayan samun wannan rahoton, CP Sama’ila Shu’aibu Dikko ya Umarci Rundunar Puff Adder ƙarƙashin jagorancin Bashir Musa Gwadabe domin subi bayan su, su kama su.

Ya ce biyo bayan bincike, dukkanin su, sun amsa laifin su na cewa Ɓarayi ne, kuma sun ƙware wurin amfani da Babur mai ƙafa uku domin karbar wayoyin Al’umma.

ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Matasan PDP Sun Bayyana Damuwarsu Akan Rikicin Wike Da Atiku
Labarai

Matasan PDP Sun Bayyana Damuwarsu Akan Rikicin Wike Da Atiku

August 19, 2022
Zan Jangoranci Fitar Da Najeriya Daga Kangin Duhun Da Take Fama Dashi — Atiku
Siyasa

Zan Jangoranci Fitar Da Najeriya Daga Kangin Duhun Da Take Fama Dashi — Atiku

August 19, 2022
Mun Ruguza Jam’iyyun Adawa A Jihar Ribas – Wike
Labarai

Mun Ruguza Jam’iyyun Adawa A Jihar Ribas – Wike

August 19, 2022
Da Ɗumi-Ɗuminsa: An ƙona Gidaje, an jima Fasto rauni, bayan zargin ɓatanci ga Annabi SAW a Bauchi
Tsaro

An Kubutar Da Mutane 69 Da Aka Sace a Bauchi

August 19, 2022
Femi Fani-Kayode
Labarai

Babu wanda zai iya musuluntar da Najeriya — inji Fani-Kayode

August 19, 2022
Next Post
Zan Samar Da jagoranci Ga Kiwon Lafiyar Al’umma, Inji Mai Neman Shugabancin Kungiyar NMA a Abuja

Zan Samar Da jagoranci Ga Kiwon Lafiyar Al'umma, Inji Mai Neman Shugabancin Kungiyar NMA a Abuja

IFAD Ta Bukaci Manoma Da Su Ci Gaba Da Gudanar Da Ayyuka Da Himma A Neja

IFAD Ta Bukaci Manoma Da Su Ci Gaba Da Gudanar Da Ayyuka Da Himma A Neja

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

DA DUMU-DUMI: Allah yayiwa tsohon mataimakin gwamnan Kaduna Bala Bantex rasuwa

July 11, 2021
Taswirar Jahar Rivers

NAPTIP ta kama wata mata da laifin sanya Matashiya Sana’ar Karuwanci

July 27, 2022

Duk Da Biyan Kudin Fansa Amma ‘Yan Bindiga Sun Kashe Wani Matashi A Kaduna

December 6, 2020

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In