No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Mijina Ya Sanya Mun Layoyi Akan Gadonmu Don Ya Kashe Ni, Wata ‘Yar Kasuwa Mai Neman Saki Ta Shaida Wa Kotu

Wata ‘yar kasuwa mai suna Maria Yakubu, a ranar Juma’a ta kai mijinta Gana Yakubu zuwa wata kotun gargajiya da ke zaune a Nyanya bisa zarginsa da sanya mata laya a kan gadonta.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
August 5, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Mijina Ya Sanya Mun Layoyi Akan Gadonmu Don Ya Kashe Ni, Wata ‘Yar Kasuwa Mai Neman Saki Ta Shaida Wa Kotu

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

August 15, 2022
Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022

Wata ‘yar kasuwa mai suna Maria Yakubu, a ranar Juma’a ta kai mijinta Gana Yakubu zuwa wata kotun gargajiya da ke zaune a Nyanya bisa zarginsa da sanya mata laya a kan gadonta.

Mai shigar da karar ta fadi haka ne a cikin karar da ta shigar a gaban kotu game da neman aka she auren dake tsakanin ta da mijin nata.

KARANTA WANNAN LABARIN: Rundunar ‘Yan Sanda Ta Yi Watsi Da Faifan Bidiyo Da Ke Nuna Harin Da Aka Kai A Ofishin Kwastam Na Yola

“Tun da muka gama gina sabon gidanmu muka koma, ni da mijina muka fara samun rashin fahimtar juna, duk lokacin da na dawo gida, matsala daya ce ko daya yau she.

“Wani lokaci mijina zai dawo gida da wata mace. Don kawai in fusata, ban taba mayar da martani ba, ba abu ne mai sauki ba amma na yi ta kokarin kada in mayar da martani.”

“A wata rana mai aminci, na dawo gida na shiga dakina, na ga layoyi a kan gadona, na fuskanci mijina da maganar sai ya musanta, sai na kai maganar zuwa wajen ‘yan sanda. Daga baya mijina ya furta cewa shi ne ya sanya layoyin.”

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Mai shigar da karar ta kara rokon kotun data datse igiyar auren ta da mijin nata, tana mai cewa: “Bana son in mutu ta dalilin yin wannan auren.”

Sai dai alkalin kotun, Shitta Abdullahi, ya dage ci gaba da sauraren karar har zuwa ranar 8 ga watan Agusta domin mijin ya kare kan shi.

A Wani labarin Kuma Ministan kimiyya, fasaha da kirkire-kirkire (STI), Dr Adeleke Mamora ya ce gwamnatin tarayya za ta magance yanayin aikin ma’aikatan lafiya a Najeriya.

Ministan ya bayyana haka ne a lokacin da tawagar kungiyar likitocin Najeriya (NMA) karkashin jagorancin shugabanta na kasa, Dr Uche Ojinmah suka kai masa ziyara a Abuja ranar Alhamis din nan.

Mamora ya ce gwamnati za ta yi kokarin inganta yanayin aiki da kuma biyan albashin ma’aikatan lafiya, musamman ma likitoci.

Ya ce tilas ne a daina fita da ma’aikatan lafiya, musamman likitoci zuwa kasashen ketare.

A cewarsa, gwamnati za ta yi duk abin da ya dace don dakile halin da likitocin ke ciki da suke tafiya ketare.

Dimokuradiyya ta rawaito cewa, Mamora ya yi alkawarin kare muradun likitoci da ma’aikatan lafiya, la’akari da dabarunsu ga bil’adama.

Ya kuma bukaci kungiyar da ta ci gaba da rike amana da kuma gudanar da aiki daidai da rantsuwar kama aikinsu.

Tun da farko, Dokta Ojinmah, shugaban kungiyar NMA, ya bukaci ministan da ya tattauna wasu kalubalen kungiyar kamar yanayin aiki, kayan aiki da kuma albashi a taron majalisar zartaswa ta tarayya FEC a madadinsu.

(NAN)

Tags: kotulayoyiYar Kasuwa
Share1Tweet1Share
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
Labarai

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki

August 15, 2022
Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Next Post
Wasu ‘Yan Bindiga Sun Yi Sanadin Mutuwar ‘Yan Sanda Uku Da ‘Yan Bijilanti 5 A Kogi

Sojoji Sun Lakadawa Dan Sanda Duka Har Lahira A Jihar Legas

Majalisar Dokokin Jihar Neja Na Bincike Kan Ayyukan Tituna

Majalisar Dokokin Jihar Neja Na Bincike Kan Ayyukan Tituna

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Atiku Ya Taya Peter Obi Murnar Cika Shekaru 61 A Duniya

Atiku Ya Taya Peter Obi Murnar Cika Shekaru 61 A Duniya

July 19, 2022
Mutane Hudu Sun Mutu, 7 Sun Jikkata A Wani Hatsarin Mota Daya Rutsa Dasu A Jihar  Bauchi

Mutane Hudu Sun Mutu, 7 Sun Jikkata A Wani Hatsarin Mota Daya Rutsa Dasu A Jihar Bauchi

February 21, 2022
Mawakin Davido Ya Baiwa Wata Masoyiyarsa kyautar Takalminsa, da Naira Milyan 2

Mawakin Davido Ya Baiwa Wata Masoyiyarsa kyautar Takalminsa, da Naira Milyan 2

July 4, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamnatin Jihar Kano Ta Kori Ma’aikata 3 Daga Bakin Aiki
  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In