No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Ƙungiyar Ɗalibai Ta Nemi Buhari Ya Kori Ministan Ilimi

Shugaban kungiyar daliban Sunday Asefon, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba, ya ce Ministan ya kara tabbatar da rashin sanin

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
August 3, 2022
in Ilimi, Labarai
Reading Time: 1 min read
1 0
0
NANS

NANS

Yajin Aikin ASUU: Ƙungiyar Ɗalibai Ta Nemi Buhari Ya Kori Ministan Ilimi

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

 

Kungiyar dalibai ta Najeriya ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kori ministan ilimi Mallam Adamu Adamu bisa abin da suka bayyana a matsayin rashin iya aiki.

Shugaban kungiyar daliban Sunday Asefon, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Laraba, ya ce Ministan ya kara tabbatar da rashin sanin makamar aiki da gazawarsa wajen warware yajin aikin da malaman jami’o’in ke yi a karkashin kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU makonni biyu bayan shugaban ya umarce shi da yin hakan.

NANS
NANS

KARANTA WANNAN LABARIN: Ƴan Majalisar Neja sun buƙaci Gwamna Bello ya dakatar da Zaɓen Ƙananan Hukumomi

Ya ce: “Saboda haka ya tabbatar da cewa Ministan Ilimi Malam Adamu Adamu bai da karfin tafiyar da irin wannan muhimmiyar ma’aikatar ta ilimi.”

“Hakan ya isa a saka ayar tambaya game da cancantar nada shi a matsayin ministan ilimi tun da farko. Gaba daya rashin tausayinsa da tausayawa halin da daliban Najeriya ke ciki ya yi yawa.”

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Tun da malam Adamu ya zama minista kungiyar ASUU ta tafi yajin aiki na kusan watanni 18 a dunkule, kuma tsarin ilimi na manyan makarantunmu ya durkushe a karkashin kulawarsa.

“Don haka ya zama wajibi a yi kira ga shugaban kasa da ya gaggauta sauke shi daga aikinsa na ma’aikatar tare da kawo hazikin mutum wanda zai ceto ilimi.”

Shugaban kungiyar daliban ya ce bacin rai na iya tilasta wa daliban su fara cewa “Adamu-Must Go” kamar yadda suka yi na “Ali-Must-Go”.

Tags: ASUUBuhariMinistan IlmiNANS
Share1Tweet1Share
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Bola Tinubu

Tinubu bai taɓa rike Mukami a Gwamnatin Buhari, kar a zarge shi da gazawa – Oshiomhole

Kasashen OPEC Sun Amince Da Kara Yawan Samar Da Mai, Don Farashi Ya Saukaka a Duniya

Kasashen OPEC Sun Amince Da Kara Yawan Samar Da Mai, Don Farashi Ya Saukaka a Duniya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Muna Murnar Nasarar Da Gwamna Wike Ya Samu A Kotun Koli- PDP

October 27, 2019

An Kammala Tantance ‘Ya’yan Talakawa Guda 700 Da Gwamnan Yobe Zai Dauki Nauyin Karatunsu Zuwa Kasashen Waje

August 6, 2019

SIYASA: Zamu fidda gwarzon Dan takarar shugaban kasa a zabe mai zuwa, APC ga PDP

July 22, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In