• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 27, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Yan bindigan Da Su Kayi Garkuwa Da Masu Ibada A Kaduna, Sun Bukaci Shinkafa Da Man Gyada

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
November 6, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Yan bindigan Da Su Kayi Garkuwa Da Masu Ibada A Kaduna, Sun Bukaci Shinkafa Da Man Gyada
1
SHARES
12
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Yan bindigan da su kayi garkuwa da mutane kusan 60 a jihar Kaduna na neman buhunan shinkafa da man gyada domin ciyar da wadanda abin ya shafa.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito yadda wasu ‘yan bindiga suka kai hari cocin Emmanuel Baptist da ke Kakau Daji a karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna a mako daya da ya gabata.

Rahotanni sun nuna cewa ‘yan bindigan sun yi barazanar idan ba a samar mu da kayan abinci ba, Kuma wadanda abun shafa ka iya fuskantar matsanancin Yunwa..

Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya CAN a Kaduna, Reverend John Hayab, ya shaida wa wakilin Majiyar Jaridar Dimokuradiyya cewa masu garkuwa da mutane na neman makudan kudade a matsayin kudin fansa.

KARANTA WANNAN LABARIN: Mutane 3 sun Mutu yayin da Gobara ta tashi a Abuja

Wani dan unguwar da ‘yan uwansu na cikin wadanda aka sace ya shaida wa Majiyarmu a ranar Asabar cewa ‘yan bindigar sun yi kiran ne da daddare ne a ranar Alhamis domin neman abinci daga jama’a.

Kwamishinan tsaron da kula da harkokin cikin gida na jihar Samuel Aruwan ya tabbatar da yin garkuwa da mutanen a wata sanarwa kwana guda bayan faruwar lamarin, inda ya ce ‘yan bindigar sun kuma kashe wani mai ibada a yayin harin.

A wani Labarin Kuma na daban.

Hukumar yada labarai ta kasa ta gargadi gidajen yada labarai da su guji yada labaran da ka iya kawo cikas ga hadin kan kasar, yayin da zaben Anambra zai gudana a ranar Asabar 6 ga watan Nuwamba.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai taken, ‘Zaben Anambra: NBC ta yi gargadi game da yada shirye-shiryen da ka iya kawo cikas ga hadin kan Najeriya, wanda Darakta Janar na hukumar ta NBC, Balarabe Ilelah, ya sanya wa hannu a ranar Alhamis.

Ilelah ya umurci duk masu yada labaran zaben gwamna da su bi ka’idojin zabe da aka tanada a kundin tsarin yada labaran Najeriya.

Sanarwar ta ci gaba da bayyana wasu daga cikin dokokin da masu watsa shirye-shirye zasu bi, inda ta kara da cewa bai kamata a yi hasashen sakamakon zabe ba bisa ka’ida ba a dandalinsu.

Dokar ta kara da cewa, “5.3.3 (j) tabbatar da cewa watsa yakin neman zabe na bangaranci, jingle, sanarwa da duk wani nau’i na tantance jam’iyyar siyasa ko alama yana karewa sa’o’i ashirin da hudu kafin ranar zabe, kar a yi amfani da duk wata ƙuri’ar da aka samu a wurin jefa ƙuri’a ko daga rumfunan zaɓe don tsara ko hasashen yiwuwar ɗan takara;

Kazalika “5.3.3 (k) ta mika sakamakon zabe ko bayyana wanda ya yi nasara kamar yadda jami’in zabe mai izini na zaben ya sanar.”

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa Hukumar tace masu watsa shirye-shiryen da suka saba wa tanade-tanaden za su fuskanci hukunci mai tsanani.

Tags: 'YAN BINDIGA'Yan SandanJihar Kaduna
Previous Post

Zaɓen Gwamnan Anambra: Babu wani shirin sanya ƴan gidan yari cikin waɗanda za suyi zaɓe — NCoS

Next Post

Yan bindiga Sun Kashe Gwamman Mutane Tare Da Kona Gidaje A Zangon Kataf

Next Post
Yan bindiga sun Kai hari Kaduna, Mutum biyu sun Mutu har Lahira

Yan bindiga Sun Kashe Gwamman Mutane Tare Da Kona Gidaje A Zangon Kataf

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2488 shares
    Share 995 Tweet 622
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2035 shares
    Share 814 Tweet 509
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    1960 shares
    Share 784 Tweet 490
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1741 shares
    Share 696 Tweet 435
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1381 shares
    Share 552 Tweet 345
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

Mahaifin Obasanjo Ba Cikakken Bayerabe Bane, Watakila Dan Kabilar Igbo Ne – Fani-Kayode

March 27, 2023
An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

An Kama Wani Mutum Da Laifin Cin Zarafin ‘Yar Makwabcinsa Mai Shekara Goma

March 27, 2023
Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

Masarautar Bichi Ta Kaddamar Da Tashar Wutar Lantarki Ta Sola A Kauyen Yal’Iami

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
Labarai

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
Labarai

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023
Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita

March 27, 2023
Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika

March 27, 2023
Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

March 27, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yadda Ake Zargin Wani Fasto Da Yin Lalata Da ‘Yar Majami’arsa Mai Shekara 17 – Likita
  • Zaben 2023: Wasu Mata Na Zanga-Zanga Tsirara Ofishin Jakadancin Amurika
  • Yanzu-Yanzu: INEC Ta Sanya Ranar Gudanar Da Zabukan Cike Gurbi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In