No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kiwon Lafiya

3 Daga Cikin Jarirai 4 Ana Haifarsu Ne A Gida A Jihar Borno, Inji Matar Zulum

Matar gwamnan jihar Barno ta bayyana cewa ana haifar jarirai mafi yawa a gida a jihar.

Muhammad Nura Jain by Muhammad Nura Jain
August 3, 2022
in Kiwon Lafiya, Labarai
Reading Time: 1 min read
2 0
0
3 Daga Cikin Jarirai 4 Ana Haifarsu Ne A Gida A Jihar Borno, Inji Matar Zulum

Uwargidan gwamnan jihar Borno, Dakta Falmata Babagana, ta bukaci shugabannin addini da na al’umma da su tallafawa mata wajen samun cibiyoyin kiwon lafiya saboda ta’azzarar matsalar haihuwar jarirai a gida a jihar.

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Ta yi magana ne a lokacin da take kaddamar da gangamin wayar da kai na makon shayarwa ta duniya na bana mai taken, “Mu tashi tsaye domin shayar da nono uwa,” a Maiduguri ranar Talatar nan.

KARANTA WANNAN: https://dimokuradiyya.com.ng/wata-babbar-kotu-ta-raba-auren-shekara-23-da-aka-yi-tsakanin-wani-mutum-da-jikarsa/

Ta ce an gudanar da gangamin ne domin dakile dabi’ar haihuwar jarirai a gida a jihar.

Dimokuradiyya ta rawaito cewa, Uwargidan gwamnan, wacce kwamishiniyar harkokin mata, Zuwaira Gambo ta wakilta, ta ce wannan dabi’a na hana mata damar samun ilimi, ba da shawara da kuma tallafawa kwararrun kiwon lafiya.

“Yayin da ake rage yawan adadin haihuwa a gida, iyaye mata da jarirai suna bukatar tallafi da kulawa daga dangi don farawa da ci gaba da shayar da jarirai. Bugu da kari, suna bukatar tallafi daga shugabannin addini da na al’umma, tsarin kiwon lafiya, wuraren aiki da gwamnati don shayar da nonon uwa har tsawon lokacin da ake so,” inji ta.

A wajen taron, Shugaban Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) na ofishin yankin Maiduguri, Samuel Sesay, ya ce shayar da jarirai nonon uwa zalla na taka muhimmiyar rawa wajen shawo kan matsalar rashin abinci mai gina jiki, tare da taimakawa yara su samu lafiya.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Jami’ar kula da abinci da motsa jiki ta Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) Dokta Pindal Wakawa, ta jaddada bukatar samar da ilimi da dokoki domin kariya da tallafawa yara.

Share1Tweet1Share
Muhammad Nura Jain

Muhammad Nura Jain

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Osinbajo Ya Kalubalanci Hukumomin Tsaro Kan Tsaron Kasa, Da Dabarun Tsaro

Osinbajo Ya Kalubalanci Hukumomin Tsaro Kan Tsaron Kasa, Da Dabarun Tsaro

Gwamnatin Neja Ta Kaddamar Da Hukumar Kula Zirga-zirgar  Ababen Hawa A Jihar

Gwamnatin Neja Ta Kaddamar Da Hukumar Kula Zirga-zirgar Ababen Hawa A Jihar

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Nijeriya Na Yunkurin Karbar Harajin Dala Biliyan 62 Daga Kamfanonin Hakar Mai

October 17, 2019

Da Alama Hanyar Kaduna, Zuwa Abuja, Ta Samu Sauki

June 23, 2019

Benzema Na Daban Ne A Harkar Tamaula –Zidane

December 21, 2020

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In