• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, October 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Cire Tallafi: NLC Ta Yi Watsi da Taron FG, Ma’aikatan Wutar Lantarki Zasu Shiga Yajin Aiki

Kungiyar kwadago NLC ta yi fatali da taron da gwamnatin tarayya ta kira domin tattauna batun cire tallafin Fetur.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
June 5, 2023
in Labarai
Reading Time: 3 mins read
1 0
0
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari
1
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
  • Kungiyar kwadago NLC ta yi fatali da taron da gwamnatin tarayya ta kira domin tattauna batun cire tallafin Fetur.
  • Ma’aikatan wutar lantarkin sun sha alwashin shiga yajin aikin tare da jefa al’ummar kasar cikin halin kaka-nika-yi.
  • Kungiyar ta dage cewa ba za ta yi wata tattaunawa da wakilan gwamnati ba, sai an kafa tawaga ta gaskiya.

A ranar Lahadi ne kungiyar kwadago ta Najeriya ta yi watsi da taron da gwamnatin tarayya ta kira domin tattauna batun cire tallafin fetur da kuma karin farashin man fetur a fadin kasar,kamar yadda Punch ta rawaito.

Kungiyar ta dage cewa ba za ta yi wata tattaunawa da wakilan gwamnati ba, sai an kafa tawaga ta gaskiya.

KARANTA WANNAN: Gwamnatin Kano Ta Kori Jami’an Dake Kula Da Cibiyoyi Hajji, Ta Rusa Otal

Sai dai jami’an kungiyar ‘yan kasuwan sun halarci taron wanda ya biyo bayan tattaunawar da suka yi da kungiyar NLC a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a makon jiya, wadda ta kare batare da cimma wata matsaya ba.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ma’aikatan wutar lantarkin suka sha alwashin shiga yajin aikin tare da jefa al’ummar kasar cikin halin kaka-nika-yi, domin nuna adawa da cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.

Ma’ajin kungiyar ta NLC, Hakeem Ambali, ya tabbatar da matakin da kungiyar ta dauka na kauracewa taron wanda ya biyo bayan taron da aka yi a ranar Laraba kan cire tallafin man fetur.

A yayin taron da ya samu halartar Gwamnan Babban Bankin Najeriya Godwin Emefiele, Manajan Darakta na Kamfanin Mai na Najeriya Mele Kyari, Dele Alake, da sauran su, NLC ta dage kan sauya farashin famfon mai da aka yi a tsakanin N488 zuwa N540 kankowacce lita.

Bayan rugujewar tattaunawar, NEC ta yanke shawarar shiga yajin aikin a taron data gudanar a ranar Juma’ar da ta gabata a duk fadin kasar.

A lokacin da yake zantawa da jaridar PUNCH a ranar Lahadi, Ambali ya bayyana cewa kamar TUC, an gayyaci kungiyar ta NLC domin gudanar da wani taro a fadar gwamnatin dake Abuja bayan taron da aka yi a baya wanda ya kawo karshe cikin rashin jituwa.

Ya kara da cewa kungiyar ba ta halarci tattaunawar ba saboda wakilan gwamnati ba su da hurumin tattaunawa da shugaban kasar.

“Taro ne da aka dakatar, wanda ya biyo bayan taron na karshe. Duk da haka, NLC ta dage cewa za mu kasance a shirye don tattaunawa da tawagar da ke da haƙƙin shugaba Tinubu.”

Da yake karin haske kan kauracewa zaman da NLC ta yi, shugaban kungiyar na kasa, Joe Ajaero, ya ce taron ba shi da wani tasiri ga majalisar.

NLC Ta Caccaki Gwamnatin Tarayya

Da yake magana a wata hira da aka yi da shi a gidan talabijin na Arise a ranar Lahadi, Ajaero ya ce, “Menene amfanin taron na yau? Tun a daren ranar Talata, na yi wata ganawa da shugaban TUC da wasu jami’an gwamnati.

“Na gaya wa manajan darakta na NNPCPL cewa duk wani yunkuri na kara farashin famfo za a dauki shi a matsayin yaki.

“Sun ci gaba da sanarwa. Muka ce su koma yadda ake tattaunawa domin a ci gaba da tattaunawa amma har yanzu ba su yi hakan ba. To me za mu je muyi a wajen taron mu yi?

A wani labarin kuma, Mataimakin Shugaban Kasa Shettima, Zulum da Buni Sun Halarci Jana’izar Tsohon Sakataren Gwamnatin Borno

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettina da wasu mashahuran mutane sun jagoranci zuwa wajen jana’izar tsohon sakataren gwamnatin Borno Usman Jidda Shuwa.

Alhaji Usman Jidda Shuwa ya rasu a ranar Asabar 3 ga watan Yuni 2023, yana da shekaru 65 a duniya.

Shuwa ya rike mukamin Sakataren gwamnati daga shekarar 2015 zuwa 2019 a lokacin Gwamna Kashim Shettima da kuma daga shekarar 2019 zuwa 2023 a karkashin Gwamna Zulum.

Tags: DimokuradiyyaGwamnatin tarayyaMa'aikatan Wutar LantarkiNLCyajin aiki
Previous Post

Gwamnatin Kano Ta Kori Jami’an Dake Kula Da Cibiyoyi Hajji, Ta Rusa Otal

Next Post

NIS Ta Samar Da Fasfo Miliyan 4.5 Cikin Shekaru Hudu – Rahoto

Next Post
NIS Ta Samar Da Fasfo Miliyan 4.5  Cikin Shekaru Hudu – Rahoto

NIS Ta Samar Da Fasfo Miliyan 4.5 Cikin Shekaru Hudu – Rahoto

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2710 shares
    Share 1084 Tweet 678
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2416 shares
    Share 966 Tweet 604
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2204 shares
    Share 882 Tweet 551
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2091 shares
    Share 836 Tweet 523
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1507 shares
    Share 603 Tweet 377
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023
CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

October 3, 2023
FG ta Bada Gudummawar Abinci, Kayan Aikin Noma Ga ‘Yan Gudun Hijira

FG ta Bada Gudummawar Abinci, Kayan Aikin Noma Ga ‘Yan Gudun Hijira

October 3, 2023
An Gano Jabun Wasiƙun Ɗaukar Aiki A Gwamnatin Filato

An Gano Jabun Wasiƙun Ɗaukar Aiki A Gwamnatin Filato

October 3, 2023
Ministan Gidaje Ya Yabawa Kamfanin BUA

Ministan Gidaje Ya Yabawa Kamfanin BUA

October 3, 2023
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO
Rikicin Duniya

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki
Labarai

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023
CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa
Wa'azin Kirista

CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

October 3, 2023
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023
CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

October 3, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • ‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m
  • Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki
  • CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In