Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta sanya yau don sake gudanar da zaben bayan ta bayyana cewa zaben na ranar 6 ga watan Nuwamba bai cika ba.
Sai dai tun da fari Ihiala da ke da adadin masu kada kuri’a 148,407, ba a kada kuri’a ko daya ba a Ranar farko ta kada kuri’ar.
Comments 1