• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, November 30, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Siyasa

APC Ta Doke PDP A Zaben Dan Majalisa Da Aka Sake A Jihar Nasarawa

said by said
August 9, 2020
in Siyasa
Reading Time: 1 min read
5 1
0
8
SHARES
71
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Dan takarar jam’iyyar APC, Ismail Danbaba, ya lashe zaben da aka sake na majalisar jiha mai wakiltar mazabar Nasarawa ta tsakiya.
Iiyasu Umar, jami’in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC shi ne ya bayyana sakamakon zaben da ya gudana a ranar Asabar a Nasarawa.
Da yake bayyana sakamakon, Umar ya ce dan takarar jam’iyyar APC ya samu kuri’a 7,475 inda ya doke Bage Nuhu na jam’iyyar PDP da ya samu kuri’a 4,608.
Ya kara da cewa; a yayin zaben da aka sake, an jefa kuri’a 12,217, a yayin kuri’a 12,083 kawai ce aka kada ta da kyau. Inda kuma kuri’a 134 ta lalace. A don haka jami’in INEC din ya ayyana jam’iyyar APC a matsayin wacce ta lashe zaben da kuri’a masu yawa.
Rahotanni sun bayyana cewa INEC ta sake zaben ne biyo bayan mutuwar dan majalisa mai wakiltar yankin, Alhaji Suleiman Adamu (APC), a ranar 30 ga watan Afrilun 2020.
Previous Post

Mutum 50 Suka Samu Tallafin Dabbobi 150 Daga ECOWAS A Jihar Kebbi

Next Post

Ku Kiyayi Tashin Hankali–Sakon Jonathan Ga ‘Yan Siyasa

Next Post

Ku Kiyayi Tashin Hankali–Sakon Jonathan Ga ‘Yan Siyasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2746 shares
    Share 1098 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2438 shares
    Share 975 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2224 shares
    Share 890 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2143 shares
    Share 857 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1526 shares
    Share 610 Tweet 382
‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

November 29, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu

Kotu Ta Daure Wanda Yayiwa Kananan Yara Biyu Fyade Daurin Rai Da Rai

November 29, 2023
Gwamanatin Jahar Zamfara Ta Karyata Batun Kashe Miliyan 400 Akan Tafiye Tafiye

An Kalubalanci Dauda Akan Nada Dan Wata Jaha Shugaban Hukumar Karbar Haraji

November 29, 2023
Harin Da Sojoji Suka Kawo Mana Kamar Sun Ga ‘Yan Boko Haram–IGP

‘Yan Bindiga Sun Tafi Da Manyan Kudade Bayan Kashe Daraktan Kudi A Ogun

November 29, 2023
Zaben Kogi:Ba Zanyi Wahalar Zuwa Kotu Ba-Dino Melaye

Zaben Kogi:Ba Zanyi Wahalar Zuwa Kotu Ba-Dino Melaye

November 29, 2023
Da Dumi-Dumi: Bayan Gabatar da Kasafin Kudi, Tinubu Ya Hilla Kasar Waje

Da Dumi-Dumi: Bayan Gabatar da Kasafin Kudi, Tinubu Ya Hilla Kasar Waje

November 29, 2023
‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

November 29, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu
Labarai

Kotu Ta Daure Wanda Yayiwa Kananan Yara Biyu Fyade Daurin Rai Da Rai

November 29, 2023
Gwamanatin Jahar Zamfara Ta Karyata Batun Kashe Miliyan 400 Akan Tafiye Tafiye
Labarai

An Kalubalanci Dauda Akan Nada Dan Wata Jaha Shugaban Hukumar Karbar Haraji

November 29, 2023
‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

November 29, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu

Kotu Ta Daure Wanda Yayiwa Kananan Yara Biyu Fyade Daurin Rai Da Rai

November 29, 2023
Gwamanatin Jahar Zamfara Ta Karyata Batun Kashe Miliyan 400 Akan Tafiye Tafiye

An Kalubalanci Dauda Akan Nada Dan Wata Jaha Shugaban Hukumar Karbar Haraji

November 29, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna
  • Kotu Ta Daure Wanda Yayiwa Kananan Yara Biyu Fyade Daurin Rai Da Rai
  • An Kalubalanci Dauda Akan Nada Dan Wata Jaha Shugaban Hukumar Karbar Haraji

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In