• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Boko Haram: Gwamnonin Arewa Maso Gabas Sun Nemi Gwamnatin Tarayya Ta Kara Wa Sojoji Kayan Aiki

said by said
August 9, 2020
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
1
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar gwamnonin arewa maso gabashin Nijeriya, sun yi kira ga gwamnatin tarayya da za su karawa sojojin yankin kayayyakin aiki da zai ba su damar yaki da kungiyar Boko Haram a yankin.

Yankin sun bayyana hakan ne a cikin matsayar da suka fitar bayan zaman da suka gudanar a karo na biyu kan kalubalen da yake fuskantar yankin. Matsayar ta su wacce gwamnan jihar Borno, kuma shugaban kungiyar, Babagana Zulum.

Sun jinjinawa gwamnatin tarayya bisa yadda take yaki da ‘yan ta’adda, sai dai sun ce akwai bukatar jami’an sojin da suke yankin  da su karfafa fadan da suke yi musamman a yankin da suke da wuyan shiga domin bai wa manoma damar zuwa gonakinsu su yi noma.

Sannan har wala yau sun nemi da a bai wa har wala yau ‘yan sanda damar yaki da Boko Haram din a inda ya dace, tare da samar da kayayyakin dakile ta’addanci da suka hada da; tiya gas, na’urar bibiya (trackers), muggan makamai da sauran su.

Har wala yau sun nemi da ma’aikatar ruwa ta gwamnatin tarayya da su tabbatar da sun sanya wa yankin Lake Chad ido wajen farfado da shi daga bushewa ta hanyar matatar ruwa ta kasa, tare da bunkasa kogunan da suke yankin.

Gwamnonin guda shida sun yi alkawarin aiki tare wajen ci gabantar da yankin, musamman wajen fito da danyen man fetur din da aka samo a yankin, da kuma sauran albarkatun kasa, noma da kiwo da kuma farfado da ma’aikatu.

Sannan sun yi kira ga gwamnatin tarayya da su kwace ayyukan titunan da ma’aikatar ayyuka suka bai wa ‘yan kwangila amma suka kwashe shekaru mai tsawon gaske har yanzu ba su kammala ba, domin bai wa wadansu ‘yan kwangilar da suka cancanta domin aikin. Sannan sun shawarci gwamnatin tarayya akan kammala aikin wutar lantarkin Mambila, da kuma sauran ayyukan da aka shimfida a karkashin hukumar ci gaban yankin arewa maso gabashi, NEDC da hadin guiwar gwamnatin jihohin.

Haka zalika kungiyar sun nuna goyon bayansu ga gwamnatin tarayya bisa manufofinta na yiwa tsarin almajirci garambawul domin bunkasa ilimin addini da na zamani tare da hana bara da a yankin kamar yadda gwamnonin arewa suka amince.

Kungiyar sun ayyana gwamna Zulum na Borno a matsayin shugaban kungiyar na tsawon shekara biyu, tare da ajiye Hedikwatar kungiyar a Maiduguri.

Gwamnonin da suka sami halartar wannan zaman sun hada da na; Adamawa, Bauchi, Borno, Gombe, Taraba da Yobe.

Previous Post

Mutum 32 Sun Sake Warke  Wa Daga Cutar Korona A Jihar Legas

Next Post

Hare-Haren ‘Yan Bindiga: Gwamnatin Neja Ta Nemi Taimakon Sojin Ruwa

Next Post

Hare-Haren 'Yan Bindiga: Gwamnatin Neja Ta Nemi Taimakon Sojin Ruwa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
Labarai

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In