• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, February 6, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Buhari ya bayyana dalilin da yasa gwamnatinsa ta amince da ƙarin farashin Mai dana Wutar Lantarki.

abubakar by abubakar
September 8, 2020
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A karon farko shugaba Buhari ya kare gwamnatinsa kan ƙarin farashin man fetur da wutar lantarki, wanda ’yan ƙasa musamman jam’iyyun adawa da masu sharhi suka yi ta suka.

Buhari ya ce tasirin annobar Korona ga tattalin arziƙin ƙasashe a faɗin duniya ce ta sa gwamnatinsa yin sauye-sauye ga manufofinta na dogon zango domin amfanin ’yan Najeriya, duk da cewa da farko ba za a ji daɗin hakan ba.

“Kuna sane da cewa farashin mai ya karye a lokacin dokar kulle a duniya, don haka muka cire hannu a farashin fetur domin masu saye su samu sauƙin farashi, wanda kowa ya yi na’am da shi.

“Abin da hakan ke nufi shi ne farashin zai riƙa sauyawa gwargwadon yadda kasuwar ɗanyen mai take a duniya.

Wato farashin zai ƙaru idan farashin ɗanyen ya samu tagomashi”, inji shi.

A jawabinsa ga taron bitar ayyukan gwamnatinsa a shekarar farko ranar Litinin, Buhari ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa duk da cewa babu tanadin tallafin mai a sabon kasafin 2020, gwamnati ba za ta kyale ’yan kasuwa su kara farashin mai barkatai ba.

http://dimokuradiyya.com.ng/zan-yi-iya-bakin-ƙoƙarina-don-ganin-farashin-kayan-masarufi-ya-daidaita-buhari/

Ta bakin Mataimakinsa Yemi Osibanjo, shugaban ya ce illar gwamnati ta ƙayyade farashin mai shi ne za ta biya tallafi, wanda ka iya jawo ƙarancin man.

“Yanzu kuɗaɗen shigarmu sun ragu da kashi 60%, don haka ba za mu iya biya ba.

“Na biyu shi ne yiwuwar dawowar dogayen layuka a gidajen mai, wanda ya zama tarihi a ƙarƙashin wannan gwamnti. ’Yan Najeriya ba sa wahalar bin dogayen layin sayen mai da yawanci aka yi wa ƙari fiye da ƙima.

“Sannan ba a yi wa tallafin mai tanadi a kasafin 2020 saboda ba za mu iya ba, idan har za a ba da kaso mai tsoka ga ɓangaren lafiya, ilimi da sauran buƙatu. Ba mu da zaɓi”, inji Osinbajo.

Ya ƙara da cewa, “yanzu aikin da ke gaban gwamnati shi ne hana ’yan kasuwa ƙara farashi barkatai da cutar ’yan ƙasa. Shi ya sa hukumar lura da farashin mai (PPPRA) a kwanakin baya ta sanya mizanin da gidajen mai ba za su wuce ba.

“Amfanin da aka samu yanzu shi ne kowa na iya kawo mai ya yi gasa da ’yan kasuwar, wanda hakan na iya sa su rage farashin”, inji Osinbajo.

Tags: BuhariFarashin MaiNajeriyaOsibanjoPPPPRATattalin arziƙiWutar Lantarki
Previous Post

Aisha Buhari ta bayyana ɓacin ranta game da hoton barkwancin auren ‘yarta da Mustapha Bulama ya wallafa.

Next Post

Shugabannin Arewa ta tsakiya sun buƙaci Buhari ya kori Hafsoshin tsaron ƙasar nan.

Next Post

Shugabannin Arewa ta tsakiya sun buƙaci Buhari ya kori Hafsoshin tsaron ƙasar nan.

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2323 shares
    Share 929 Tweet 581
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1486 shares
    Share 594 Tweet 372
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1395 shares
    Share 558 Tweet 349
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1049 shares
    Share 420 Tweet 262
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    990 shares
    Share 396 Tweet 248
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023
Fashin Bakin Mako: Layuka Basu ƙare Ba Yayin Da Najeriya Ba Ta Da Kuɗi A Watan Zaɓe

Fashin Bakin Mako: Layuka Basu ƙare Ba Yayin Da Najeriya Ba Ta Da Kuɗi A Watan Zaɓe

February 5, 2023
2023: Peter Obi Ya Mayarwa El-Rufai Zazzafan Martani Kan Kalaman Kiransa Da Jarumin Nollywood

2023: Peter Obi Ya Mayarwa El-Rufai Zazzafan Martani Kan Kalaman Kiransa Da Jarumin Nollywood

February 5, 2023
Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Hukumar NPC Kan Kidayar Da Aka Shirya

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Hukumar NPC Kan Kidayar Da Aka Shirya

February 5, 2023
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani
Labarai

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole
Labarai

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC
Labarai

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023
Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani

February 5, 2023
Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole

February 5, 2023
Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

February 5, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Godiya Ga Al’ummar Igbo Mazauna Kaduna Bisa Kaunar Da Suka Nuna – Uba Sani
  • Bankin CBN Ya Yaudari Buhari Akan Sake Fasalin Kudin Naira, Inji Oshiomhole
  • Nafi Girman Nayi Karya – Sanatan Jam’iyyar APC

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In