No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Rahotanni

Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

Ishaq Dabai by Ishaq Dabai
September 1, 2021
in Rahotanni
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Kano; Matar Da Ake Zargi Da Satar Jarirai a Asibiti Tayi Bayani Dalla-Dalla.

By Ishaq Dabai

RELATED POSTS

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

September 9, 2021
Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

September 2, 2021
Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

August 29, 2021
KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

August 27, 2021
Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa

Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa

May 1, 2021
Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba motoci 50 wa jami’an tsaro a Jihar

Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba motoci 50 wa jami’an tsaro a Jihar

April 24, 2021

Matar da ake zargi da satar jarirai a Asibitin Murtala dake jihar Kano mai suna Hassana Abubakar ta musantan zargin da ake yi mata na satar jarirai, inda ta ce aikin likitanci ne ya kawo ta jihar kano daga Bauchi.

Hassana ta ce dalilin shigar ta wannan asibiti taje ne wajan yayan ta da zummar ta karbi lambar wayar malamin su, mai suna Sale domin ta shigar da korafi bayan da takardun makarantar ta da (I.D card) suka kone a hatsarin mota akan hanyar ta, ta zuwa Kano.

Kuma yayan nata shine wanda yace kar ta tsaya a ko’ina sai ta je sashin kula da haihuwar jarirai na asibin sai yazo ya same ta, daga nan ne sai rashin fahimta ya shiga tsakanin su da wata mata kuma a wajan aka fara ce mata satar yara tazo yi a sibitin.

A yayin da Jaridar Dimokuradiyya take zantawa da matar wadda take hannun jami’an tsaro a yanzu haka, domin gudanar da bincike, ta kara da cewar, ta yi duk mai yiwuwa wajen kiran wayar yayan nata amma wayar sa taki tafiya.

Buy JNews
ADVERTISEMENT
ShareTweetShare
Ishaq Dabai

Ishaq Dabai

Related Posts

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.
Rahotanni

Kano: An Samu Matsaya Kan Rufe Dam Ɗin Tiga, Tsawon Watanni 5.

September 9, 2021
Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.
Rahotanni

Kano: Rundunar Kungiyar Sintiri Ta Bijilanti Ta Kama Wasu Matasa A Tashar Yan Kaba.

September 2, 2021
Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.
Rahotanni

Kano:Al’ummar Ƙaramar Hukumar Garko Sun Ɓukaci Gwamnatin Kano Data Ɗaga Likkafar Asibitin Garko.

August 29, 2021
KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.
Rahotanni

KANO: Masarautar Gaya ta yi kira ga Al’umma da su baiwa Jami’an katin zaɓe Haɗin kai.

August 27, 2021
Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa
Rahotanni

Kullum Jibga ta yake amma na Kasa Rabuwa da shi saboda Kudi: Cewar Budurwa

May 1, 2021
Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba motoci 50 wa jami’an tsaro a Jihar
Rahotanni

Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba motoci 50 wa jami’an tsaro a Jihar

April 24, 2021
Next Post
Gane Mun Hanya: Abdullahi Abbas Ya yi Fatali Da Umarnin Gwamna Ganduje.

Gane Mun Hanya: Abdullahi Abbas Ya yi Fatali Da Umarnin Gwamna Ganduje.

Aji

Yadda 'Yan Bindiga Suka Sake Sace Dalibai 73 A Zamfara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Rufe hanyoyin sadarwa: Mazauna Sokoto Da Neja Sun Koka Saboda Basa Iya Neman  Taimako Yayin Hare-Haren ‘Yan Bindiga

Rufe hanyoyin sadarwa: Mazauna Sokoto Da Neja Sun Koka Saboda Basa Iya Neman Taimako Yayin Hare-Haren ‘Yan Bindiga

October 16, 2021
An Kaddamar da jakadun Yaki da shan Miyagun Kwayoyi a Ungoggo

An Kaddamar da jakadun Yaki da shan Miyagun Kwayoyi a Ungoggo

March 11, 2022
Firaministan Birtaniya ya yi auren sirri da budurwarsa bayan samun karuwa

Firaministan Birtaniya ya yi auren sirri da budurwarsa bayan samun karuwa

May 30, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa
  • Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas
  • Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In