• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, March 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Kotu Ta Tsare Wasu Masu Sayar Da Ganye 2 Da Wani Mutum 1 Bisa Zargin Kisan Kai

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
November 5, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
1
Kotu Ta Yanke Wa Wata Mata Hukuncin Daurin Shekaru 15 Bisa Aikata Laifin Kashe ‘Ya’yanta 5
1
SHARES
5
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga: Abbas Yakubu Yaura

Wata Kotun Majistare dake zamanta a Iyaganku Ibadan, a ranar Juma’a, ta tsare wasu masu sana’ar sayar da ganye da kuma wani mutum guda a gidan gyaran hali na Abolongo bisa zargin kashe wata mata mai suna Mudijat.

Masu maganin gargajiyar biyu sun hada da Ismail Wasiu, mai shekaru 29, da Shittu Mutairu, mai shekaru 35, yayin da dayan wanda ake kara shine Kareem Rafiu, a.k. da kuma Omo Odo Agba mai shekaru 26.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ya ruwaito cewa ana tuhumar wasu mutane ukun Wasiu, Mutairu da Rafiu bisa tuhume-tuhume biyu na hada baki da kuma kisan kai.

Alkalin kotun, Misis Munirat Giwa-Babalola wadda ba ta amsa rokon wadanda ake kara ba saboda rashin hurumin shari’a, ta bayar da umarnin tsare su a gidan gyaran hali na Abolongo,dake cikin Garin Oyo.

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa mai shari’a Giwa-Babalola tace za a ci gaba da tsare wadanda ake tuhumar, har sai an kammala aikawa da karar su zuwa ma’aikatar shari’a ta jihar Oyo.

Mai gabatar da kara, ASP Sunday Fatola, ta shaida wa kotun cewa wadanda ake tuhumar su uku sun hada baki ne wajen aikata laifin na kisan kai, Fatola tace: “Masu sana’ar sayar da ganyen su biyu ne suka je wurin wani yaron yahoo dake bukatar kai na mutum, yayin da Mutairu ya shirya ya yaudare wanda abin ya shafa Mujidat ‘F’ zuwa Saki daga jihar Legas.

“Wadanda ake tuhumar sun yi sanadin mutuwar Mujidat ba bisa ka’ida ba, ta hanyar yanka ta da wuka.” Inji Fatola, mutane Ukun Wasiu, Mutairu da Rafiu, sun tsinke gawarta, suka shiryata a cikin buhu kafin a kama su.

Sannan Yace an aikata laifin ne a ranar 24 ga watan Oktoba, da misalin karfe 10:00 na dare. a unguwar Ato, Ayekale, Saki ta jihar Oyo.

Fatola tace laifin ya sabawa sashe na 316 da kuma hukuncin dake karkashin sashe na 319 da 516 na kundin laifuffuka na 38, II, na Dokokin Jihar Oyo na shekarar 2000.

Mai shari’ar ta dage ci gaba da sauraron karar har zuwa ranar 12 ga watan Janairu na shekarar 2022.

Tags: kotulaifin kisan kaita yanke hukunci
Previous Post

Da Ɗuminsa: Al Sadd ya sanar da Komawar Xavi zuwa Barcelona

Next Post

Gidauniyar Sanata Uba Sani Ta Tallafawa Wanda Fashewar Tankar Mai Ya Shafa

Next Post
Gidauniyar Sanata Uba Sani Ta Tallafawa Wanda Fashewar Tankar Mai Ya Shafa

Gidauniyar Sanata Uba Sani Ta Tallafawa Wanda Fashewar Tankar Mai Ya Shafa

Comments 1

  1. Pingback: Gidauniyar Sanata Uba Sani Ta Tallafawa Wanda Fashewar Tankar Mai Ya Shafa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2466 shares
    Share 986 Tweet 617
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2014 shares
    Share 806 Tweet 504
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1713 shares
    Share 685 Tweet 428
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1373 shares
    Share 549 Tweet 343
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1607 shares
    Share 643 Tweet 402
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
PDP

PDP ta rusa kwamitin zartarwa na jihar Katsina

March 22, 2023
Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar

Da Ɗumi-Ɗuminsa: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan azumin Ramadan

March 22, 2023
Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

Zaɓen Najeriya: Burtaniya za ta haramtawa masu siyan kuri’u da masu adawa da dimokuradiyya biza

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
Al'ajabi

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari
Labarai

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023
Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce

March 22, 2023
Hatimin APC da PDP

Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP

March 22, 2023
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

March 22, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Malamar Makaranta Mai Soyayya Da Dalibin Da Ta Koyar a Firamare Ta Janyo Cece-Kuce
  • Mutumin da ya sha kwata don murnar nasarar Buhari a 2019 ya fice daga APC ya koma PDP
  • Ramadan: Buhari ya aika wani saƙo ga musulmi yayin da za’a fara azumi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In