• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, April 2, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Nadin Mukami A Majalisa, Tsugune Ba Ta Kare Ba

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
June 24, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Har yanzu batun nadin mukaman da sabon shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Ahmed Lawan ya yi, na ci gaba da tayar da kura a jam’iyyarsa ta APC mai mulkin kasar.

Matasan jam’iyyar ne dai suka kekashe kasa suka ce ba su yarda da yawancin mutanen da ya nada a matsayin masu taimaka masa ba, suna masu cewa ya gaje su ne daga mutumin da ya gada wato Sanata Bukola Saraki.

Hakan ne kuma ya sa Ahmed Lawan ya janye mukamin da ya bai wa Festus Adedayo – a matsayin mai magana da yawunsa.

Ba a gama da wannan ba, kwatsam a ranar Lahadi sai ga mutumin da ya nada domin ya taimaka masa a fannin kafafen sada zumunta na zamani, Olu Onemola, ya ajiye mukamin, yana mai alakanta hakan da ce-ce-ku-cen da nadin ya haifar.

Sai dai daya daga cikin jagororin matasan APC wadanda suke korafi kan wannan batu, Alwan Hassan, ya shaida wa BBC cewa sun gamsu da tattaunawar da suka yi da shugaban majalisar.

”Daman batun da muke yi shi ne, wadannan mutane wato Festus Adedayo da shi Olu Onemola sun yi kaurin suna wajen zagin gwamnatin APC, da kalaman batanci ga Shugaba Muhammadu Buhari da shi kan shi Ahmed Lawan,” inji Alwan Hassan.

Karin nadin mukamin mutane biyar da shugaban majalisar ya kara yi, ya sake fusata matasan jam’iyyar ta APC wadanda suke ganin ba su cancanta ba saboda zargin suna sukar gwamnati.

Ya kara da cewa ”Shi kan sa Ahmed Lawan bai san da batancin da suke wallafawa a shafin Twitter ba kan shugaban kasa sai a yanzu da aka nuna masa… Majalisa ta ‘yan Najeriya ce babu dan APC ko PDP ko wata jam’iyya, amma su wadannan suna zagin shugaban kasa ne”.

Sai dai anasa bangaren, Festus Adedayo, wanda fitaccen dan jarida ne, ya wallafa wani sharhi a shafin Premium Times, inda ya ce ba shi “ya nemi mukamin ba tun asali, kuma ba zai taba sauya matsayinsa kan yadda yake kallon al’amuran yau da kullum a Najeriya ba”.

Za dai a zuba ido dan ganin yaya zaman majalisar da ci gaba da nade-naden mukaman za su kaya a makon nan, wanda wasu ke ganin ya kamata wadanda suka yi wa jam’iyya halacci su zamo a sahun gaba a mukaman.

Ya yin da wasu kuma ke batun a duba cancanta ba tare da la’akkari da ‘yan jam’iyya mai mulki ko ‘yan hamayya ba.

Previous Post

Tsohon Gwamnan Jihar Bauchi Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Biyu Kan Hidimar Bizne Wadanda Suka Mutu

Next Post

Wani Malami Ya Yi Ma Wata Yarinya Fyade A Masallaci

Next Post

Wani Malami Ya Yi Ma Wata Yarinya Fyade A Masallaci

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2507 shares
    Share 1003 Tweet 627
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2279 shares
    Share 912 Tweet 570
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2051 shares
    Share 820 Tweet 513
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1766 shares
    Share 706 Tweet 442
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1390 shares
    Share 556 Tweet 348
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

April 2, 2023
Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

April 2, 2023
Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

April 1, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
Labarai

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8
Labarai

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
  • Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In