No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Ilimi

Rahoton DSS ya yi Gargaɗi kan Zanga-zanga — Ngige ya shaida wa NLC

Ministan Ƙwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige ne ya yi wannan roƙo a ranar Alhamis a....

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 22, 2022
in Ilimi, Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Chris Ngige

Chris Ngige

Rahoton DSS ya yi Gargaɗi kan Zanga-zanga — Ngige ya shaida wa NLC

RELATED POSTS

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022

Gwamnatin Tarayya ta roki Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya da ta soke zanga-zangar da ta ke shirin yi dangane da tsawaita yajin aikin Kungiyar Malaman Jami’o’iami’o’i da sauran Ƙungiyoyin jami’o’i.

Ministan Ƙwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige ne ya yi wannan roƙo a ranar Alhamis a wani taro da shugabannin kungiyar NLC a ofishin sa.

KARANTA WANNAN LABARIN: Badaƙalar Biliyan 109: EFCC zata gurfanar da tsohon AGF, Idris, a yau Juma’a
Sauran waɗanda suka halarci taron sun haɗa da Ƙaramin Ministan Ƙwadago da samar da ayyukan yi, Festus Keyamo; da Babbar Sakatariya ta Ma’aikatar, Madam Kachollom Daju.

Ngige, a nasa jawabin, ya yi ƙarin haske ga shugabannin ƙwadago a ƙoƙarin da gwamnatin tarayya ta ke yi kawo yanzu na warware matsalar da ta addabi ɓangaren jami’o’i.

A ranar 17 ga watan Yuli ne ƙungiyar NLC ta sanar da cewa za ta gudanar da zanga-zanga a fadin kasar a ranakun 26 da 27 ga watan Yuli domin matsa wa Gwamnatin Tarayya lamba kan ta warware yajin aikin da ASUU da sauran kungiyoyin jami’o’i suka yi na tsawon watanni biyar.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa ASUU ta fara yajin aiki a ranar 14 ga watan Fabrairu, bisa abin da Kungiyar ta bayyana a matsayin gazawar gwamnati wajen magance wasu bukatun ta.

A wata sanarwar Manema Labarai ɗauke da sa hannun Jami’in Hulɗahulda da jama’a na Ma’aikatar Ƙwadago da samar da ayyukan yi ta tarayya, Olajide Oshundun, ministan ya tunatar da shugabannin kungiyar ta NLC cewa ya shigar da su cikin sulhun bangarorin uku da ke gudana a ma’aikatar sa, da kuma sanin ƙoƙarin gwamnati don warware matsalar, ba za su iya yin wani gangami ko zanga-zanga ba.

Ya kuma shaida wa Shugabannin kwadago cewa Majalisar zartaswa ta Tarayya ta umarce shi da ya sanar da su irin mumunan illar da suka shafi tsaro a zanga-zangar da aka shirya yi.

A cewarsa, wani rahoton tsaro da Ma’aikatar Harkokin wajen kasar ta aike wa ofishinsa, ya yi Gargaɗi da kakkausar murya kan gudanar da zanga-zangar.

Ya bukaci kungiyar NLC da ta sake duba taron da aka shirya domin ɓata gari na iya yin amfani da shi wajen kawo taɓarɓarewar tsaro.

Ngige ya bayyana damuwar Gwamnati cewa ƴan siyasa za su iya ba da kudi a taron da za a yi a barna a kasar nan.

Ya ci gaba da cewa, “Talakawa na iya yin kuskuren fassara taron a matsayin wata dabarar da kungiyar NLC ke yi na kara ƙaimi ga ɗan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, lamarin da zai iya tunzura magoya bayan sauran jam’iyyun siyasa cikin tashin hankali.

“Sashe na 40 na kundin tsarin mulkin kasar ya fito karara kan ‘Yancin kungiyoyi. Daya daga cikin tanade-tanaden shi ne, mutane masu irin wannan tunani za su iya tsara kansu su kafa jam’iyyar siyasa.

Tags: DSSNgige.NLC
Share1Tweet1Share
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
Labarai

An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina

August 11, 2022
Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Next Post
Shari’ar Kanu: DSS sun ƙi kulle hanyoyi zuwa Kotu da Farfajiyar ta, sakamakon umarnin Kotu

Naɗin Ɗan Bindiga: Ohanaeze ta buƙaci ayi Gaggawar sakin Nnamdi Kanu

Zaben 2023: Hukumar INEC Za Ta Wallafa Bayanan ‘Yan Takarar Gwamna Da Na Yan Majalissu

Zaben 2023: Hukumar INEC Za Ta Wallafa Bayanan 'Yan Takarar Gwamna Da Na Yan Majalissu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Cikin Shekara 6: Kwalejin Ilimi Ta Shehu Shagari Ta Yaye Dalibai 11,348

December 28, 2020
Yarima Harry na Birtaniya da budurwarsa sun sake samun karuwa

Yarima Harry na Birtaniya da budurwarsa sun sake samun karuwa

June 6, 2021
HARIN IMO: Motocin Sata yan IPOB suka yi amfani da su: Bincike

HARIN IMO: Motocin Sata yan IPOB suka yi amfani da su: Bincike

May 7, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    12 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • An Sace Tsabar Kudi Naira Miliyan 31 A Gidan Gwamnatin Katrina
  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In