• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, June 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Ranar Litini Za Mu Watsu Akan Titunan Abuja Domin Zanga-Zanga Tir Da Gwamnatin Buhari

Mustapha Haruna Khalifa by Mustapha Haruna Khalifa
August 1, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

-Dole ne a saki zakzaky, kuma a kori manyan jamián tsaron najeriya.

In ji gamayyar kungiyoyin juyin-juya hali.

Inuwar Kungiyoyi daban-daban, masu yunkurin kawo juyi a Najeriya, domin ceto talakawa da matasa, sun bayyana cewa za su soma gudanar da zanga zanga a Abuja babu kakkautawa daga ranar Litini mai zuwa.

A wata takardar bayan taro da Olaseni Ajayi ya rattatawa hannu, a madadin Kungiyoyin da su ka hada da ýan siyasa, ma’aikata da matasa da kungiyoyin farar hula, sun aminta da cewa idan ba gaba daya ýan Najeriya sun tashi tsaye sun kawo karshen mulkin kama karya na Gwamnatin Buhari ba, to abin zai wuce gona da iri.

‘’Sanin kuwa ne cewa masu tafiyar da mulkin Najeriya, wadanda su ka hada da ýan Jamíyyar PDP da APC a dukkanin matakan gwamnati, ba za su iya fitar da kasar nan daga kangin da su ka jefa ta a ciki ba’’. In ji su.

Takardar bayan taronsu ta cigaba da cewa akwai matsalolin rashin tsaro masu yawa a Najeriya, da kashe kashe mutane da yawaitar ýan gudun hijira. Wannan na nuna cewa Najeriya ta kama hanyar rushewa, saboda kama karya da zalunci na kara habaka.

Gwamnatin Buhari, babu abin da ta kawo wa kasa, sai jami’anta da su ke dibgar sata da durkusar da tattalin arziki.

Su ka ce, wannan ne ya sa ya zama wajibi ga matasa da sauran Ýan Najeriya, mu fantsama akan tituna daga ranar Litini mai zuwa, 5 ga watan Agusta.

Daga nan su ka ce wadannan gamayyar kungiyoyi su ne za su jagoranci zanga zangar, wacce ke kunshe da bukatu guda biyar a madadin sauran ýan Najeriya.

Dole ne a cire dukkanin tsare tsaren bankin duniya daga tsarin tattalin arzikin Najeriya, wadanda su ka haifar da karin kudin man fetur da wutar lantarki.

Dole a dauki matakai na gaske wajen kawo karshen kashe jamaá da kai hare hare. Kuma dole ne a kori manyan jamián tsaro.

Sannan dole a saki dukkanin fursunonin siyasa, cikinsu har da Shaik Zakzaky.

Dole a soma aiwatar da sabon tsarin albashi na naira dubu talatin.

Dole ne a rage kudin makaranta.

Previous Post

Gwamna Ganduje Zai Shirya Taron Masana Kan Batun Wajabcin Ilimi Da Ba Da Shi Kyauta A Jihar Kano

Next Post

‘Yan Ta’adda Na Cin Karensu Babu Babbaka A Jihar Katsina Sun Fatattaki Jami’an Sojoji Sun Kone Motocinsu

Next Post

'Yan Ta'adda Na Cin Karensu Babu Babbaka A Jihar Katsina Sun Fatattaki Jami'an Sojoji Sun Kone Motocinsu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2130 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1906 shares
    Share 762 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1439 shares
    Share 576 Tweet 360
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafin Fetur: Kuyiwa Allah Kada Ku Tafi Yajin Aiki, Ndume Ya Roki NLC

June 4, 2023
Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

June 4, 2023
Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
Labarai

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi
Labarai

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
  • Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
  • Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In