• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 20, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Zauren Dimokuradiyya

Tsakanin Tsige Sarki Sanusi Da Tsinka Masaurautar Kano Wanne Ya Fi Rangwame?

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
May 20, 2019
in Zauren Dimokuradiyya
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
1
SHARES
13
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tun lokacin da gwamnatin jihar Kano a karkashin jagorancin Majalisar Dokokin jihar da kuma fadar gwamnatin jihar da ke karkashin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje su ka ayyana aniyarsu ta tsittsinka masarautar Kano da gididdibata zuwa kashi biyar a ke ta samun ra’ayoyi daban-daban kan wannan mataki da gwamnatin ta dauka kimanin makonni biyu da su ka gabata. Babban abinda mafi rinjayen masu bayyana ra’ayi su ka fi yin amanna da shi shi ne, wannan matakin ba za a iya raba shi da badakalar siyasa ba, inda dangantaka ta yi tsami tsakanin Gwamna Ganduje da Mai Martaba Amir Kano Muhammadu Sanusi II. Wasu na ganin cewa, azabar da gwamnan ya sha wajen kokarin zarcewa a mulki, inda ya kai labari da kyar da jibin goshi a zagaye karo na biyu, sarkin na da hannu a ciki la’alla ko dai ya yake shi ta karkashin kasa ko kuma ya ki yarda ya dafa ma sa ta yadda zai iya zarcewa cikin sauki ba tare da tayar da jijiyar wuya ba ballantana har kima da darajar gwamnan da gwamnatin tasa su yi faduwar bakar tasa irin yadda a ka gani a lokacin zaben gwamnoni na 2019 da a ka gudanar ranar 9 ga Maris, sannan a ka gudanar da zagaye na biyu ranar 23 ga watan na Maris bayan da Ganduje ya kusan shan kayi a zagayen farkon. Wasu na ganin cewa, a kokarin Ganduje na daukar fansa ne ya sanya a ka dawo da bincikar kashe kudi na fadar sarkin, sannan kuma kirkiro sababbin masarautu a jihar hanyar yanke fadin fada-a-jin sarkin, inda ya bar shi da kananan hukumomin birni da kewaye kawai a karkashin kulawarsa. Gwamnatin jihar dai ta kirkiro masarautun Bichi, Gaya, Karaye da Rano ne a wannan sabon tsarin, sannan kuma ba ta bar wa Kano ikon shugabantar majalisar sarakuna ta jihar ia kadai ba, kamar yadda a ka saba yi a jihohin da su ke da sarki mai daraja ta daya fiye da guda, inda sabuwar dokar ta ce, za a rika yin karba-karba ne, akamr mulkin siyasa, duk bayan shekara biyu, amma gwamna ya na da ikon yiwa shugaban majalisar mai ci tazarce a karo na biyu kurum; abinda a ke gani a matsayin kaskanta masarautar da ta ke da dimbin tarihi da kwarjini ba a Najeriya kadai ba, har ma a Afrika da duniya bakidaya. Wadannan abubuwa da su ka faru akwai masu ra’ayin cewa, maimakon Gwamna Ganduje ya huce haushinsa a kan bakidayan masarautar, wacce watarana da shi Gwamna Gandujen da Amir Kano Sanusi din za ya cigaba da kasancewa har bayansu, me zai hana ya huce haushinsa kan sarkin kadai ta hanyar yi ma sa bi-ta-da-kulli wajen haifar da tafalilin tunbuke shi, kamar yadda ya faru ga kakansa da ya gada, Muhammadu Sanusi na Daya? Du ka da cewa, akwai masu ganin wannan ma ba dabara ba ce, domin a na ganin cewa, Sarki Sanusi wani kusa ne a duniya, wanda zai iya amfanar jihar, saboda kimar da ya ke da ita a idanun kasashen duniya, ba wai Najeriya kadai ba. Sai dai kuma akwai masu ganin cewa, tsige sarkin zai fi alheri, domin hakan zai hana sarakuna a nan gaba tsoma hannu a harkokin siyasa da kawo cikas ga ’yan siyasar.

Previous Post

Cristiano Ronaldo, ya zama Gwarzon gasar Serie A

Next Post

Sallar Idi: An Horar Da ’Yan Agaji 300 Don Samun Tsaro A Jihar Bauchi

Next Post

Sallar Idi: An Horar Da ’Yan Agaji 300 Don Samun Tsaro A Jihar Bauchi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2455 shares
    Share 982 Tweet 614
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    1995 shares
    Share 798 Tweet 499
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1693 shares
    Share 677 Tweet 423
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1365 shares
    Share 546 Tweet 341
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1592 shares
    Share 637 Tweet 398
Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

March 20, 2023
An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

March 20, 2023
Yanzu-Yanzu: Zanga-zangar Karancin Kudin Naira Tana Cigaba Da Yaduwa

DA DUMI-DUMINSA: Jam’iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Ebonyi

March 20, 2023
Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe
Labarai

Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

March 20, 2023
An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu
Labarai

An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

March 20, 2023
Yanzu-Yanzu: Zanga-zangar Karancin Kudin Naira Tana Cigaba Da Yaduwa
Labarai

DA DUMI-DUMINSA: Jam’iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Ebonyi

March 20, 2023
Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe

March 20, 2023
An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu

March 20, 2023
Yanzu-Yanzu: Zanga-zangar Karancin Kudin Naira Tana Cigaba Da Yaduwa

DA DUMI-DUMINSA: Jam’iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Ebonyi

March 20, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Dan takarar LP Ya Taya Zababben Gwamnan Filato Murnar Lashe Zabe
  • An bai wa hammata iska tsakanin Sojoji da Yan sanda, Jami’ai biyu sun mutu
  • DA DUMI-DUMINSA: Jam’iyyar APC Ta Lashe Zaben Gwamnan Jihar Ebonyi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In