No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Wasanni

Yanzu-yanzu: NFF Ta Kori Eguavoen Daga Mukaminsa Na Mai Horar Da ‘Yan Wasan Super Eagles

By Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
March 31, 2022
in Wasanni
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Yanzu-yanzu: NFF Ta Kori Eguavoen Daga Mukaminsa Na Mai Horar Da ‘Yan Wasan Super Eagles

By Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Duk Da Rashin Samun Kofin Premier, Liverpool Ta Sayi Dan Wasan Gaban Fulham

Duk Da Rashin Samun Kofin Premier, Liverpool Ta Sayi Dan Wasan Gaban Fulham

May 23, 2022
Wata Sabuwa: Zamu yi amfani da wasanni wajen Magance Talauci — Ministan Buhari

Wata Sabuwa: Zamu yi amfani da wasanni wajen Magance Talauci — Ministan Buhari

May 20, 2022
Kungiyar kwallon Kafa ta Leicester Tayi Kunnen Doki Da Chelsea

Kungiyar kwallon Kafa ta Leicester Tayi Kunnen Doki Da Chelsea

May 19, 2022
Dan Wasa Aubameyang Ya Sanar Da Ajiye Takalminsa

Dan Wasa Aubameyang Ya Sanar Da Ajiye Takalminsa

May 19, 2022
Haramtawa Hukumar Kwallon Kwando Shiga Wasan Kasa Da Kasa Abune Marar Dadi Ga Gwamnatin Tarayya – Mahukunta

Abun Takaici Ne Dakatar Da Hukumar Kwallon Kwando a Najeriya – A. Abdulkadir

May 17, 2022
Da ɗumi-ɗuminsa: NFF ta naɗa José Peseiro a matsayin Shugaban Masu Horas da Super Eagles

Da ɗumi-ɗuminsa: NFF ta naɗa José Peseiro a matsayin Shugaban Masu Horas da Super Eagles

May 15, 2022

Tsohon mashawarcin fasaha na hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF), Augustine Eguavoen, an sauke shi daga mukaminsa ba tare da bata lokaci ba.

Hakan ya biyo bayan gazawar da kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta yi na samun tikitin shiga gasar cin kofin duniya ta 2022, bayan da suka tashi 1-1 da Black Stars ta Ghana a filin wasa na Moshood Abiola na kasa da ke Abuja ranar Talata.

DUBA WANNAN LABARIN: Hatsarin Jirgin Ruwa: An Samu Gawarwakin Mutane 13 Yayin Da Hukumar SEMA Ke Cigaba Da Aikin Ceto

‘Yan wasan kasar Ghana sun dauki tikitin ne a kan dokar jefa kwallo a waje bayan sun yi kunnen doki da kungiyar ‘yan wasa ta Super Eagles a ranar Asabar a karawar farko a filin wasa na Baba Yara, dake Kumasi.

A wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis, Daraktan yada labarai na NFF, Ademola Olajire, ya ce a halin yanzu NFF ta janye kwantiragin shekaru biyu da rabi da aka yi wa kociyoyin tare da soke nadin daukacin ma’aikatan hukumar nan take.

“Za a sanar da sabbin ma’aikatan hukumar bayan an yi nazari na tsanaki don jagorantar sabon aikin karfafa kungiyar Super Eagles don fuskantar kalubale nan gaba yadda ya kamata.”

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Babban sakataren NFF Dakta Mohammed Sunusi, a cikin sanarwar daya fitar yace “Muna godiya ga masu horar da ‘yan wasa da jami’an kungiyar bisa hidimar da suke yi wa kasa kuma muna yi musu fatan samun nasara a harkokinsu na gaba,”

Kazalika ana sa ran Eguavoen mai shekara 56 da ya horar da tawagar har sau biyu zai koma tsohon muƙaminsa na daraktan wasanni.

Tags: EguavoenNFFSuper Eagles
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Duk Da Rashin Samun Kofin Premier, Liverpool Ta Sayi Dan Wasan Gaban Fulham
Labarai

Duk Da Rashin Samun Kofin Premier, Liverpool Ta Sayi Dan Wasan Gaban Fulham

May 23, 2022
Wata Sabuwa: Zamu yi amfani da wasanni wajen Magance Talauci — Ministan Buhari
Wasanni

Wata Sabuwa: Zamu yi amfani da wasanni wajen Magance Talauci — Ministan Buhari

May 20, 2022
Kungiyar kwallon Kafa ta Leicester Tayi Kunnen Doki Da Chelsea
Labarai

Kungiyar kwallon Kafa ta Leicester Tayi Kunnen Doki Da Chelsea

May 19, 2022
Dan Wasa Aubameyang Ya Sanar Da Ajiye Takalminsa
Labarai

Dan Wasa Aubameyang Ya Sanar Da Ajiye Takalminsa

May 19, 2022
Haramtawa Hukumar Kwallon Kwando Shiga Wasan Kasa Da Kasa Abune Marar Dadi Ga Gwamnatin Tarayya – Mahukunta
Wasanni

Abun Takaici Ne Dakatar Da Hukumar Kwallon Kwando a Najeriya – A. Abdulkadir

May 17, 2022
Da ɗumi-ɗuminsa: NFF ta naɗa José Peseiro a matsayin Shugaban Masu Horas da Super Eagles
Wasanni

Da ɗumi-ɗuminsa: NFF ta naɗa José Peseiro a matsayin Shugaban Masu Horas da Super Eagles

May 15, 2022
Next Post
Komi Yayi Zafi: Kwamishinan Albarkatun Ruwa na Kano yayi murabus

Komi Yayi Zafi: Kwamishinan Albarkatun Ruwa na Kano yayi murabus

Hatimin Sojin Ƙasa

An Samu Asarar rayuka, yayin da Ƴan ISWAP, Boko Haram suka Gwabza Faɗa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Kaduna: El-Rufai ya gargadi al’umma game da kare Yan bindiga bayan sun kai hari

Kaduna: El-Rufai ya gargadi al’umma game da kare Yan bindiga bayan sun kai hari

March 30, 2022
Babban Ɗan Ganduje zai kai ƙarar mahaifinsa a kotu bisa ƙin biyansa kuɗin kwangila da ya aiwatar

Babban Ɗan Ganduje zai kai ƙarar mahaifinsa a kotu bisa ƙin biyansa kuɗin kwangila da ya aiwatar

February 26, 2022

Garkuwa da mutane: An yi Garkuwa da Dagaci a jihar Yobe.

August 17, 2020

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Gwamna Ganduje Ya Bayyana Goyon Bayansa Ga Fayemi Ya Zama Shugaban Kasa
  • Musa Iliyasu Kwankwaso Ya Lashe Zaben Fidda Gwani
  • Amaechi Ya Magantu Kan Hukuncin Kotun Ƙoli, Bayan Korar Karar sa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In