No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Zaben Osun: Ademola Adeleke na PDP ya lashe kananan hukumomi 17 cikin 30

Aikin tattara kuri'un, wanda aka fara tun da sanyin safiyar Lahadi, yana ci gaba da gudana a ofishin INEC da ke Osogbo

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 17, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Zaben Osun: Ademola Adeleke na PDP ya lashe kananan hukumomi 17 cikin 30

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

 

 

Sanata Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP ya lashe kananan hukumomi 17 cikin 30 a zaben gwamnan jihar Osun.

Gwamna mai ci Adegboyega Oyetola na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ya samu nasara a sauran kananan hukumomi 13.

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ke tattara sakamakon zaben gwamna da aka gudanar a ranar Asabar.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Aikin tattara kuri’un, wanda aka fara tun da sanyin safiyar Lahadi, yana ci gaba da gudana a ofishin INEC da ke Osogbo, babban birnin jihar.

Ife East LG

APC – 19,353

PDP – 18,071

Ife South LG

APC – 12,481

PDP – 9,116

Atakunmosa East LG

APC – 7,449

PDP – 6,992

Irewole LG

APC – 18,198

PDP – 14,216

Egbedore LG

APC – 9,228

PDP – 13,230

Ede North LG

APC – 9,603

PDP – 23,931

Ejigbo LG

APC – 14,355

PDP – 18,065

 

Isokan LG

APC – 10,833

PDP – 10,777

Ede South LGA

APC – 5,704

PDP – 19,438

Iwo LGA

APC – 17,421

PDP – 16,914

Ola Oluwa LGA

APC – 9,123

PDP – 7,205

Aiyedaade LG

APC – 14,527

PDP – 13,380

Ori Ade LG

APC – 14,189

PDP – 15,947

Irepodun LG

APC – 12,122

PDP – 14,369

Ife Central LG

APC – 17,880

PDP – 13,532

Ifedayo LG

APC – 5,016

PDP – 4,730

Ife North LG

APC – 9,964

PDP – 10,359

Olorunda LG

APC – 18,709

PDP – 21,350

Orolu LG

APC – 9,928

PDP – 10,282

Obokun LG

APC – 9,727

PDP – 13,575

Boripe LG

APC – 21,205

PDP – 7,595

Odo Otin LG

APC – 13,482

PDP – 14,003

Aiyedire LG

APC – 7,868

PDP – 7,402

Ilesha West LG

APC – 10,777

PDP – 13,769

Ifelodun LG

APC – 16,068

PDP – 17,107

Atakunmosa West LG

APC – 6,601

PDP – 7,750

Ila LG

APC – 11,163

PDP – 13,036

Osogbo LG

APC – 22,952

PDP – 30,401

Ilesha East LG

APC – 13,452

PDP – 10,969

Boluwaduro LG

APC – 5,649

PDP – 5,869

A wani labarin kuma na daban.

PDP na zane APC a Zaɓen Osun – Adeyanju ya bayyana inda za’a iya yin Maguɗi cikin Dare

A yayinda sakamakon zaben Gwamnan Jahar Osun yake cigaba da fitowa inda ake kusan ɗaya, Fitaccen mai ƙare haƙƙin Deji Adeyanju ya bayyana cewa Jam’iyyar PDP tana baiwa Jam’iyyar APC kashi a zaɓen.

Adeyanju ya gargaɗi PDP akan saurin taya murna ko sakon murna.

A wani sako daya fitar, Mai Fafutukar yace dukkanin abinda ya sanya a gaba shine sakamakon zaɓen Ile Ife, saboda ana iya Maguɗin shi a cikin dare

Ya bayyana irin yadda aka yi Maguɗin zaɓe na sakamakon Shekarar 2018.

Ya rubuta “PDP na zane APC a Osun, Amma kowa ya maida hankali ga sakamakon Ile Ife. Kada ku manta da 2018, wanan shine yanda suka canja sakamakon zabe da daddare.”

Sakamakon daga adireshin Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta INEC ya nuna cewa PDP ke kan gaba.

Tags: APCJihar OsunPDP
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Baza mu tilasta kowa ya zauna a APC ba, Kofa a bude take ga duk mai son fita – Abdullahi Adamu

Baza mu tilasta kowa ya zauna a APC ba, Kofa a bude take ga duk mai son fita - Abdullahi Adamu

Kwamacala: Wani Tsoho Yaki Amincewa Ya Saki Jikar sa, Shekaru 20 Bayan Aurensu

Kwamacala: Wani Tsoho Yaki Amincewa Ya Saki Jikar sa, Shekaru 20 Bayan Aurensu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Yan Keke NAPEP na Yajin aiki a Maiduguri

March 24, 2021
Tabarbarewar Tattalin Arziki: Osinbajo, Gwamnoni Sun Yaba da Kokarin NSIA

Tabarbarewar Tattalin Arziki: Osinbajo, Gwamnoni Sun Yaba da Kokarin NSIA

August 19, 2022
Biyu daga daliban da aka yi garkuwa da su a Kebbi sun kuɓuta

Biyu daga daliban da aka yi garkuwa da su a Kebbi sun kuɓuta

August 1, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In