No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Ƴan Daba sun Jikkata Mutane 3 wurin Karɓar Katin Zaɓe a Osun

An tabbatar da jikkata mutane 3 a wasu Al'ummomi na Ƙaramar Hukumar Ilesa ta Yamma ta Jahar Osun a ranar Alhamis, bayan ƴan Daba sun je wuraren da aka tsara domin karɓar Katin Zaɓe

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
June 24, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 1 min read
1 0
1
Zaɓen Ekiti: Ku guji saida Ƙuri’un ku — Wani Lauya yayi kira Al’umma

Ƴan Daba sun Jikkata Mutane 3 wurin Karɓar Katin Zaɓe a Osun

RELATED POSTS

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

July 2, 2022
Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

July 2, 2022
Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

July 2, 2022
INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

July 2, 2022
Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

July 2, 2022
Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

July 2, 2022

An tabbatar da jikkata mutane 3 a wasu Al’ummomi na Ƙaramar Hukumar Ilesa ta Yamma ta Jahar Osun a ranar Alhamis, bayan ƴan Daba sun je wuraren da aka tsara domin karɓar Katin Zaɓe, tare da lalata shirin rajistar Katin Zaɓen.

Wannan lamari ya haddasa tsoro a garuruwan Igbogi da Isokun da Ibala gami da cikin Ilesa, wanda hakan ya sanya dole mutane suka zauna cikin gida, a yayinda Ƙaurayen ke cigaba da yin sintiri da manyan makamai.

KARANTA WANNAN LABARIN: NDLEA ta kama mutane 218 masu laifi, ta ƙwace kilogaram 1,471 na Ƙwaya a Imo

Wani mazaunin yankin Ibala, wanda ya buƙaci a sakaye sunan sa yace sunyi hakan ne domin su tsorata mutane daga wuraren karɓar katin zaɓe.

An Kuma gano cewa mutanen da suka raunata, sun samu raunukan ne bayan ƴan Dabar sun yi faɗa tsakanin su.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Da yake jawabi akan lamarin, Mai Magana da Yawun Sibil Difens na Jahar, Olabisi Atanda tace tuni zaman lafiya ya dawo a yankin.

A lokacin da aka tuntuɓi Jami’in Hulɗa da Jama’a na INEC a Osun Seun Osimosu yace har yanzu ba’a daina yin rajistar Katin Zaɓen a wuraren da lamarin ya shafa, amma an ɗauke Ma’aikatan su daga wurin

Tags: Katin Zaɓe.OsunƳan Daba
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni
Labarai

Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni

July 2, 2022
Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana
Labarai

Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana

July 2, 2022
Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka
Kasashen Ketare

Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

July 2, 2022
INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe
Labarai

INEC Ta Koka Kan Karanci Masu Fitowa Don Mallakar Katin Zabe

July 2, 2022
Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo
Labarai

Yan sanda sun kubutar da Yara kusan 50 da aka boyesu a wata Coci a Ondo

July 2, 2022
Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano
Labarai

Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

July 2, 2022
Next Post
Rundunar Soji

Ƴan Ta'adda sun kori wani Sansani mai Sojoji 80 a Borno, sun gudu da Makaman su

Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa

Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa

Comments 1

  1. Pingback: Ƴan Ta’adda sun kori wani Sansani mai Sojoji 80 a Borno, sun gudu da Makaman su - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Hukumar NDLEA Ta Kama Mawakan Zinoleesky, Mohbad, Tare Da  Kwato Kwayoyi

Hukumar NDLEA Ta Kama Mawakan Zinoleesky, Mohbad, Tare Da Kwato Kwayoyi

February 24, 2022

Ina Allah-Wadai Da Harin Boko Haram A Maiduguri, Inji Buhari

February 11, 2020
Mutane 9 Sun Mutu A Hadarin Mota A Jigawa

Jihar Edo: Hatsarin Mota Ya Kashe Mutum 149 a Shekarar 2021 —– FRSC

January 26, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    697 shares
    Share 279 Tweet 174
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    40 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    6 shares
    Share 2 Tweet 2
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Da Dumi-Dumi: Kungiyar NUJ ta Zamfara ta zabi sabbin shugabanni
  • Osibanjo Zai Wakilci Buhari a Taron ECOWAS karo na 61 a Ghana
  • Biles, Denzel Washington, Da Steve Jobs Daga cikin Masu Nasara Na Babbar Daraja Na Amurka

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In