No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Abinda Tinubu ke fama dashi a halin yanzu kan zaɓar Mataimaki a Takarar sa — Akeredolu

Gwamnan ya bayyana cewar akwai abubuwa da dama da za'a lura dashi wajen zaɓen abokin Takarar Tinubu, wanda ya sanya da wahala ga Tsohon Gwamnan Jahar Lagos.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
July 5, 2022
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Akeredolu

Akeredolu

Abinda Tinubu ke fama dashi a halin yanzu kan zaɓar Mataimaki a Takarar sa — Akeredolu

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

Gwamnan Jahar Ondo Oluwarotimi Akeredolu ya bayyana abinda Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa a Jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ke fama dashi akan samun wanda zai yi mashi Mataimaki a Babban Zaɓen Shekarar 2023.

Gwamnan ya bayyana cewar akwai abubuwa da dama da za’a lura dashi wajen zaɓen abokin Takarar Tinubu, wanda ya sanya da wahala ga Tsohon Gwamnan Jahar Lagos.

Akeredolu
Akeredolu

KARANTA WANNAN LABARIN: Da Dumi- Dumi: Dan bindiga Ya Harbe Mutum 6 Har Lahira, Yayin Bikin Samun Yancin Kasar Amurika

Ba tare da bayyana Addini wanda shine abinda ƴan Najeriya ke ta mahawara akan shi, Gwamna Akeredolu ya bayyana muhawarar sa akan Shiyya, biyayya da kuma yankin da keda ƙuri’u masu yawa, wanda sune suka cazawa Ɗan Takarar kai akan wanda zai zaɓa yayi mashi Mataimaki a Takara.

Da yake bayyana a shirin gidan Talabijin na Channels a Shirin Siyasar mu a Yau a ranar Litinin da yamma, Gwamnan ya bayyana cewa “abubuwan da Asiwaju Bola Tinubu ya tsinci kan sa, shine abinda nake cewa sai anyi ƴar Canje. Misali kaga bazai zaɓa daga yankin Kudu ba. To kaga an barshi ya zaɓa a yankin Arewa.

“Saboda shi daga Kudu yake, bazai zaɓa daga yankin Kudu maso Gabas ko kuma Kudu maso Kudu, saboda daga yankin Kudu maso Yamma yake, dole ne ya zaɓo daga yankin Arewa.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

“Idan ka duba a Arewa, akwai abubuwa da dama da zaka duba. Wasu zasu ce ka zaɓo daga yankin Arewa maso Yamma, wannan shine inda Shugaban Ƙasa ya fito.

“Wasu kuma zasu ce to ka zaɓo daga Yankin Arewa maso Gabas, shima abin dubawa ne.

Tags: AkeredoluOndo
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
Lai Mohammed

Gwamnatin Tarayya tace ISWAP keda alhakin kai hare-hare ga Kiristoci

Sanata Uba Sani ya zaɓi Mataimakiyar El-Rufa’i, Hadiza Balarabe a matsayin abokiyar takarar sa

Sanata Uba Sani ya zaɓi Mataimakiyar El-Rufa'i, Hadiza Balarabe a matsayin abokiyar takarar sa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Yajin Aiki: Taron FG, ASUU ya tashi baram-baram ba’a cimma ƙwaƙƙwarar matsaya ba

FG ta fara yunƙurin shawo kan yajin aikin ASUU, ASUP, ta fara biyan kuɗaɗen Ariyas

May 20, 2022
Da ɗuminsa: Kotu ta kori shari’ar da ɓangaren Aregbesola ya shigar akan zaɓen Shuwagabannin Jam’iyyar APC

Da ɗuminsa: Kotu ta kori shari’ar da ɓangaren Aregbesola ya shigar akan zaɓen Shuwagabannin Jam’iyyar APC

February 2, 2022
Mai Magana Da Yawun CBN Ya Yi Watsi Da Murabus Din Emefiele

Mai Magana Da Yawun CBN Ya Yi Watsi Da Murabus Din Emefiele

September 21, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In