• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Thursday, November 30, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

An Cafke Masu Garkuwa Da Mutane A Karamar Hukumar Khana, Da Ke Jihar Ribas

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
May 25, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
1
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Khadija Mohammed Kano

Daya daga cikin masu garkuwa da mutane wanda aka kama Dan shekaru ashirin da takwas yace ya shiga cikin wannan laifin ne tun Shekaran dubu biyu da sha biyar (2015) Dan ya samo kudin da zai karasa biyan lauyansa.

An kama masu laifin sanya da kayan sojojji na bogi.

Mutumin ya jagoranci jami’an tsoro wajen damke sauran masu laifin su uku wanda ya Hadar da Daniel Johngbo, Harridon barriers, da lebara Tobia wadanda aka kama su a wurare daban daban na jihar.

Locakin da ake yi wa daya daga cikin masu garkuwa da mutane mai suna apollolos ya bayyana cewa sunyi garkuwa da wata dattijuwar Mata mai kimanin shekaru 67 a duniya yar kasuwa mai suna Obianuju.

Sun bayyanawa jami’an tsaro cewan sunyi garkuwa da matar sanda take kan hanyar ta na dawo daga chochi acikin wata Mota kira Toyota sienna Ranar 7 ga watan mayu na wannan shekaran, inda suka tsare Mata hanya kusa da gidan ta har sai da ta tsaya sannan suka kamata suka sanya ta a motar su suka tafi da ita.

Bayan da suka kamata sun ajiye ta a wani daji inda suka bukaci a tura musu magwudan kudade na miliyoyi, wanda kuma aka basu sannan aka sako ta.

Bayan da ta fito ne shine ta sanar da shugaban hukumar yan sanda mai suna inspecta janaral Mohammed Adamu, shi kuma ya bada umarnin a damko su duk inda suke a fadin kasar.

Apollolos ya yi karin bayani cewan wani mai suna Gbenena shi ya shirya ya kuma tsara yadda zasu yi garkuwa da matar wanda har yanzu ba a kamo Shi ba. Apollolos ya bayyana cewan ya samu dubu dari uku da hamsin (350,000) amatsayin nashi kason daga cikin miliyoyin da yan uwan matar suka biya su.

Previous Post

Wasu Kungiyoyin Dalibai Da Matasa Sun Kai Ziyarar Ban Girma Ga Sarkin Bichi

Next Post

Buhari Ya Sauka Jihar Ogun Domin Bude Ayyukan Gwamna Amosun

Next Post

Buhari Ya Sauka Jihar Ogun Domin Bude Ayyukan Gwamna Amosun

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2746 shares
    Share 1098 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2438 shares
    Share 975 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2224 shares
    Share 890 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2143 shares
    Share 857 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1526 shares
    Share 610 Tweet 382
‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

November 29, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu

Kotu Ta Daure Wanda Yayiwa Kananan Yara Biyu Fyade Daurin Rai Da Rai

November 29, 2023
Gwamanatin Jahar Zamfara Ta Karyata Batun Kashe Miliyan 400 Akan Tafiye Tafiye

An Kalubalanci Dauda Akan Nada Dan Wata Jaha Shugaban Hukumar Karbar Haraji

November 29, 2023
Harin Da Sojoji Suka Kawo Mana Kamar Sun Ga ‘Yan Boko Haram–IGP

‘Yan Bindiga Sun Tafi Da Manyan Kudade Bayan Kashe Daraktan Kudi A Ogun

November 29, 2023
Zaben Kogi:Ba Zanyi Wahalar Zuwa Kotu Ba-Dino Melaye

Zaben Kogi:Ba Zanyi Wahalar Zuwa Kotu Ba-Dino Melaye

November 29, 2023
Da Dumi-Dumi: Bayan Gabatar da Kasafin Kudi, Tinubu Ya Hilla Kasar Waje

Da Dumi-Dumi: Bayan Gabatar da Kasafin Kudi, Tinubu Ya Hilla Kasar Waje

November 29, 2023
‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

November 29, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu
Labarai

Kotu Ta Daure Wanda Yayiwa Kananan Yara Biyu Fyade Daurin Rai Da Rai

November 29, 2023
Gwamanatin Jahar Zamfara Ta Karyata Batun Kashe Miliyan 400 Akan Tafiye Tafiye
Labarai

An Kalubalanci Dauda Akan Nada Dan Wata Jaha Shugaban Hukumar Karbar Haraji

November 29, 2023
‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna

November 29, 2023
Ba Kowane Lokaci Nake Dukan Matata Ba-Magidanci Ya Fadawa Kotu

Kotu Ta Daure Wanda Yayiwa Kananan Yara Biyu Fyade Daurin Rai Da Rai

November 29, 2023
Gwamanatin Jahar Zamfara Ta Karyata Batun Kashe Miliyan 400 Akan Tafiye Tafiye

An Kalubalanci Dauda Akan Nada Dan Wata Jaha Shugaban Hukumar Karbar Haraji

November 29, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Amarya Da Limamin Wani Kauye A Kaduna
  • Kotu Ta Daure Wanda Yayiwa Kananan Yara Biyu Fyade Daurin Rai Da Rai
  • An Kalubalanci Dauda Akan Nada Dan Wata Jaha Shugaban Hukumar Karbar Haraji

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In