Ustaz Abdul’aziz yace pantami,Dogara, kauran Bauchi, Mu’azu, sun taimake ni.
Malamin Wanda aka kama a Bauchi aka nufi Abuja da shi a satin da yagabata a hannun DSS ya bayyana yadda sukayi da su.
Yace na koyi darasi a gidan kaso Wanda ban Dan aban gani ba,sabida hudubar da nayi a rana 17 mayu a masallacin sa dake dutsen tanshi.
Ya godewa mutane da suka yita adduoin tsira a lokacin da yake tsare kuma ya godewa Almajiransa yadda suka nuna dangana da abun da ya faru.
Ya kara da cewa har Annabawa sun fuskanci matsi Dan haka yace zaici gaba da karatunsa yadda ya saba.
Yayi godiya inda yace Wanda suka tsaya har ya fito Wanda bai taba tunanin haka ban daga gare su.
Dakta Isa Pantami har ziyara yake kaimin kuma ya bada shaida a kaina da kansa.
Yace tsohon Gwamna Adamu Mu’azu ,kauran Bauchi Gwamna mai jiran fado,Yakubu dogara,Ibrahim Yakubu duk sun taimaka masa kai hada ministan ilimi malam Adamu Adamu.inji malam Idris Abdul’aziz.