• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Sunday, April 2, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Uncategorized

Babbar magana HUJJOJIN KARBAR MULKI A HANNUN GANDUJE SUNA NEMA SU YIMA ABBA GIDA-GIDA YAWA

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
April 10, 2019
in Uncategorized
Reading Time: 4 mins read
1 0
0
1
SHARES
10
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

1 – An tabbatar da hargitsa kuri’un Gama da aka yi a zaben farko na ranar 9 Ga Maris, wanda aka kama Mataimakin Gwamna, Nasiru Gawuna, Kwamishina Murtala Sule Garo da Shugaban Karamar Hukuma.

2 – An tabbatar da an kekketa kuri’u da dama a wurin.

3 – A zabe na biyu da aka maimaita, an tabbatar da tafka magudi da jam’iyya mai mulki a Kano, APC ta yi a wurare da dama.

3 – An tabbatar da tada hankulan jama’a, cin zarafin ‘yan jam’iyyar adawa, hana wasu da dama yin zabe. Wasu kuma kafin su je har an dangwale kuri’un na su.

4 – An tabbatar da ’yan-ta-kife sun sari mutane da dama, aka jikkata masu tarin yawa.

5 – An tabbatar da yin hatsaniya, a wuraren da zugar ‘yan-ta-kife dauke da muggan makamai suka rika fatattakar masu zabe.

5 – An tabbatar da cin zarafin masu sa-ido kan zabe.

6 – An tabbatar da cin zarafin ‘yan jarida ba daya ba.

7 – An tabbatar da sakacin jami’an tsaro a wasu wurare.

8 – Bayanai da dama sun ki gamsar da jama’a yadda PDP da dan takarar ta Abba Yusuf ba su ci kuri’un kirki a zaben da aka maimaita ba.

9 – Bayanai sun kasa gamsar da jama’a da yawa, yadda Ganduje da APC suka samu tulin kuri’un da suka wuce misali, har a mazabun da PDP ke da rinjaye da kuma inda rahotanni suka nuna an hana masu adawa fitowa su yi zabe.

10 – Rahotanni sun nuna akwai inda maza suka shiga layi da katin zaben mata suka rika dangwala kuri’a.

11 – Akwai bidiyo da dama wadanda suka rika nuna yadda ‘yan-takifen APC suka rika tayar da hargitsi da yamutsi da rincimi a wuraren zabe. Kuma sun a dauke da muggan makamai.

12 – Yadda Maitaimakin Sufeto Janar na ’Yan Sanda mai lura da yadda aka gudanar da zaben da aka maimaita a ranar 23 Ga Maris, ya ce an yi zabe lami lafiya.

13 – Wannan abin dubawa ne da iron basira, musamman idan alkalai suka gamsu da cewa an tafka yamutsin hargitsa zabe da kuma hana ‘yan adawa yin zaben da sauran hauragiyar da ta faru a ranar.

Kungiyar Tarayya Turai ta gamsu da bayanan da masu sa-ido suka gabatar mata cewa an yi haurgiya a zaben.

Kungiyoyin sa-ido na cikin gida na sauran na kasashen ketare sun ce an yi hauragiya, an yi amfani da makaman da aka ji wa masu adawa raunuka.

Amnesty International ma ta ce a binciki abin da ya faru ranar zaben.
’Yan jaridu da dama sun bada labarin wainar da aka toya. Wadanda aka ci wa zarafi kuma sun bayyana abin da ya faru da su.

Babbar hujja kuma ita ce kasassabar da Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Kano, Abdullahi Abbas ya yi, inda aka nuno shTUR KASHI HUJJOJI SUNWA ABBA GIDA GIDA YAWA A KOTU

1 – An tabbatar da hargitsa kuri’un Gama da aka yi a zaben farko na ranar 9 Ga Maris, wanda aka kama Mataimakin Gwamna, Nasiru Gawuna, Kwamishina Murtala Sule Garo da Shugaban Karamar Hukuma.

2 – An tabbatar da an kekketa kuri’u da dama a wurin.

3 – A zabe na biyu da aka maimaita, an tabbatar da tafka magudi da jam’iyya mai mulki a Kano, APC ta yi a wurare da dama.

3 – An tabbatar da tada hankulan jama’a, cin zarafin ‘yan jam’iyyar adawa, hana wasu da dama yin zabe. Wasu kuma kafin su je har an dangwale kuri’un na su.

4 – An tabbatar da ’yan-ta-kife sun sari mutane da dama, aka jikkata masu tarin yawa.

5 – An tabbatar da yin hatsaniya, a wuraren da zugar ‘yan-ta-kife dauke da muggan makamai suka rika fatattakar masu zabe.

5 – An tabbatar da cin zarafin masu sa-ido kan zabe.

6 – An tabbatar da cin zarafin ‘yan jarida ba daya ba.

7 – An tabbatar da sakacin jami’an tsaro a wasu wurare.

8 – Bayanai da dama sun ki gamsar da jama’a yadda PDP da dan takarar ta Abba Yusuf ba su ci kuri’un kirki a zaben da aka maimaita ba.

9 – Bayanai sun kasa gamsar da jama’a da yawa, yadda Ganduje da APC suka samu tulin kuri’un da suka wuce misali, har a mazabun da PDP ke da rinjaye da kuma inda rahotanni suka nuna an hana masu adawa fitowa su yi zabe.

10 – Rahotanni sun nuna akwai inda maza suka shiga layi da katin zaben mata suka rika dangwala kuri’a.

11 – Akwai bidiyo da dama wadanda suka rika nuna yadda ‘yan-takifen APC suka rika tayar da hargitsi da yamutsi da rincimi a wuraren zabe. Kuma sun a dauke da muggan makamai.

12 – Yadda Maitaimakin Sufeto Janar na ’Yan Sanda mai lura da yadda aka gudanar da zaben da aka maimaita a ranar 23 Ga Maris, ya ce an yi zabe lami lafiya.

13 – Wannan abin dubawa ne da iron basira, musamman idan alkalai suka gamsu da cewa an tafka yamutsin hargitsa zabe da kuma hana ‘yan adawa yin zaben da sauran hauragiyar da ta faru a ranar.

Kungiyar Tarayya Turai ta gamsu da bayanan da masu sa-ido suka gabatar mata cewa an yi haurgiya a zaben.

Kungiyoyin sa-ido na cikin gida na sauran na kasashen ketare sun ce an yi hauragiya, an yi amfani da makaman da aka ji wa masu adawa raunuka.

Amnesty International ma ta ce a binciki abin da ya faru ranar zaben.
’Yan jaridu da dama sun bada labarin wainar da aka toya. Wadanda aka ci wa zarafi kuma sun bayyana abin da ya faru da su.

Babbar hujja kuma ita ce kasassabar da Shugaban Jam’iyyar APC na Jihar Kano, Abdullahi Abbas ya yi, inda aka nuno shi Yana cewa Koda TSIYA sai sunci zabe a Kano.

Kwankwasiyya Reporters Nigeria

Tags: abba gida-gidaganduje.hujjojin karbar mulki
Previous Post

YAU ATTAJIRI DANGOTE KE CIKA SHEKARU 62 A DUNIYA

Next Post

WATA KOTU, TA TISA KEYAR WANI DAN WASAN GARGAJIYA A ZARIA, DA KE JIHAR KADUNA

Next Post

WATA KOTU, TA TISA KEYAR WANI DAN WASAN GARGAJIYA A ZARIA, DA KE JIHAR KADUNA

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2507 shares
    Share 1003 Tweet 627
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2280 shares
    Share 912 Tweet 570
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2053 shares
    Share 821 Tweet 513
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1766 shares
    Share 706 Tweet 442
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1390 shares
    Share 556 Tweet 348
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

NCC Na Shirin Samar Da Cibiyoyin Neman Taimakon Gaggawa

April 2, 2023
Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

Ukraine Tayi Tir Da Sabon Muƙamin Rasha A Kwamitin Tsaro na MDD

April 2, 2023
Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

Ku Shirya Barin Gidan Gwamnati – ADC ta Fadawa Gwamnan APC

April 1, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
Labarai

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8
Labarai

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023
Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus

April 2, 2023
Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba

April 2, 2023
Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

April 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Yanzu-yanzu: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Yayi Murabus
  • Ganduje Ya Shirya Taron Addu’o’i Ga Sabbin Shugabannin Da Aka Zaba
  • Harin Gidan Yarin Kuje: An Gaza Kamo Fursunoni 460 Tsawon Watanni 8

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In