• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, June 3, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Bana cikin masu neman kujerar gwamnan jihar Sokoto a 2023 – Abdussamad Dasuki

Zaharaddeen Hamisu Dabai by Zaharaddeen Hamisu Dabai
June 15, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 1
0
Bana cikin masu neman kujerar gwamnan jihar Sokoto a 2023 – Abdussamad Dasuki

Abdussamad Dasuki

4
SHARES
32
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
  • Kada ku sanya ni cikin masu neman kujerar gwamna a 2023
  • Babba dama ce gwamna Tambuwal ya bani
  • Na mayar da hankalina ne kan aiki da aka sanya ni

Abdussamad Dasuki, kwamishnan kuɗi na jihar Sokoto yace baya daga cikin masu muradin tsayawa takarar gwamna a jihar a shekarar 2023.

Ya bayyana hakan ne ranar Litinin a yayin da yake bayani cikin wani shirin gidan rediyo kan nasarorin da gwamna Aminu Tambuwal ya samu wajen gudanar da gwamnatinsa.

Da yake amsa tambayar da aka yi mishi kan ko yana son fitowa takar gwamnan jihar Sokoto domin ya gaji me gidansa, sai Dasuki yace: “Bana cikin masu nema. Cire ni daga cikin masu neman kujerar gwamna a jihar a shekarar 2023.”

Karanta wannan: Shugaba Buhari ya kaddamar da aikin masana’antar iskar gas a jihar Rivers

Abdussamad Dasuki

Dasuki yace ba ƙaramar dama bace muƙamin kwamishna da gwamna Tambuwal ya bashi domin sauyan fasalin tattalin arziƙin jihar gami da tabbatar cewa anyi aiki dashi yadda ya kamata don ya amfani ƴan jihar ta Sokoto.

Kwamishnan yace ya mayar da hankalin shi kacokan ne kan wannan aikin, saboda haka bazai karkatar da hankalin shi zuwa neman kujerar 2023 ba, kamar yadda Vanguard ta wallafa.

Dasuki yayi kira ga duk masu ƙaunar jihar Sokoto dasu cigaba da mara ma gwamna Tambuwal baya kan ƙudurin da yake na ganin ya ɗora jihar kan turba me kyau don walwalar kowa da kowa.

Da yake magana kan nasarorin da Tambuwal yayi a cikin shekaru biyu da yayi akan mulki, kwamishinan yace Tambuwal ya ƙara ƙarfafa tattalin arziƙin jihar, ya kuma inganta tsarin biyan albashi, doɗe duk wasu ƴan matsaloli, sannan kuma ya sauya fasalin tattalin arziƙin jihar.

A wani labarin kuma, Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri yace salon sauya tsarin fasalin kasarnan da wasu ke hankoro na kan turba, don haka shi ma yana goyon baya ɗari bisa ɗari.

Har wa yau gwamna Fintiri ya ce muddin sauya fasalin kasar zai taimaka wajen gyaran targaden da kasar nan ke fama da shi, to babu shakka matakin aiwatar da hakan shine Alkhairi.

Da yake magana a yayin kaddamar da Asibitin kwararru mai daukan gadaje 220 dake birnin Asaba, Fintiri ya yaba da tsarin gudanar da mulkin gwamnan Jihar ta Delta Ifeanyi Okowa ta inda har yake kawo musu romon Dimokuraɗiyya.

Source: Vanguard
Previous Post

Ina goyon bayan sauya fasalin kasar nan dari bisa dari: Cewar Gwamna Fintiri

Next Post

Bola Tinubu yayi dawowar bazata ana tsaka da raɗe-raɗin mutuwarsa

Next Post
Bola tinubu

Bola Tinubu yayi dawowar bazata ana tsaka da raɗe-raɗin mutuwarsa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2600 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2129 shares
    Share 852 Tweet 532
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1904 shares
    Share 762 Tweet 476
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1438 shares
    Share 575 Tweet 360
Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

June 2, 2023
Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

June 2, 2023
Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

June 2, 2023
Ta Zama Matuƙiyar Jirgin Sama Bawan Kwashe Shekara 10 Tana Burin Hakan

Ta Zama Matuƙiyar Jirgin Sama Bawan Kwashe Shekara 10 Tana Burin Hakan

June 2, 2023
Murna Har Kunne: Dan Takarar Gwamnan NNPP da Wasu Mambobi 2000 Sun Koma APC

Murna Har Kunne: Dan Takarar Gwamnan NNPP da Wasu Mambobi 2000 Sun Koma APC

June 2, 2023
Da Dumi-Dumi: An Sanya Ranar Gudanar da Zaben Kananan Hukumomi a Jihar Yobe

Da Dumi-Dumi: An Sanya Ranar Gudanar da Zaben Kananan Hukumomi a Jihar Yobe

June 2, 2023
Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL
Labarai

Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

June 2, 2023
Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn
Labarai

Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

June 2, 2023
Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa
Labarai

Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

June 2, 2023
Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL

June 2, 2023
Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn

June 2, 2023
Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

June 2, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Tallafi: Tinubu Ne Kadai Zai Iya Sanya Dokar Kayyade Farashin Man Fetur – Falana ga NNPCL
  • Da Dumi-Dumi: EFCC Ta Kame Wata Tsohuwar Minista Kan Badakalar Zunzurutun Kudi Biliyan N2bn
  • Rikicin PDP: Kotu Ta Tabbatar Da Korar Ayu Daga Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In