No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas

Folajimi Mohammed, dan Ministan yada labarai da al’adu, ya rasa tikitin tsayawa takarar wakiltar mazabar Ikeja 1 a majalisar dokokin jihar Legas.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
May 27, 2022
in Siyasa
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas

By Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC

Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC

June 24, 2022
Bayan Rashin Nasara Dan Takarar Sanatan APC, Faozy Nurudeen Ya Koma Jam’iyyar Accord

Bayan Rashin Nasara Dan Takarar Sanatan APC, Faozy Nurudeen Ya Koma Jam’iyyar Accord

June 24, 2022
2023: INEC Ta Ki Amincewa Da Lawan, Tace Machina Ne Ya Lashe Tikitin Takarar APC A Yobe Ta Arewa

2023: INEC Ta Ki Amincewa Da Lawan, Tace Machina Ne Ya Lashe Tikitin Takarar APC A Yobe Ta Arewa

June 24, 2022
Yanzu-Yanzu: Ɗan Takarar Gwamnan Rivers a ADC, ya ɗauki Jaruma Tonto Dikeh abokiyar Takarar shi

Yanzu-Yanzu: Ɗan Takarar Gwamnan Rivers a ADC, ya ɗauki Jaruma Tonto Dikeh abokiyar Takarar shi

June 24, 2022
Kotu

Da Ɗuminsa: Kotun Ƙoli Zata yanke hukunci kan sashe 84 (12) na Dokar Zaɓe a yau

June 24, 2022
Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa

Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa

June 24, 2022

 

Folajimi Mohammed, dan Ministan yada labarai da al’adu, ya rasa tikitin tsayawa takarar wakiltar mazabar Ikeja 1 a majalisar dokokin jihar Legas.

Dan Ministan wanda ke wakiltar mazabar a karo na biyu, ya kasa samun tikitin sake tsayawa takara a zaben fidda gwani na jam’iyyar APC da aka gudanar a ranar Juma’a.

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Yayin da Folajimi ya samu kuri’u tara a zaben,ya yinda abokin hamayyarsa, Seyi Lawal, ya samu kuri’u 15.

Magoya bayan Lawal sun yi ta murna yayin da shugaban kwamitin zaben, Comrade Ewuoso Olamide, ya ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

A WANI LABARIN KUMA Injiniya Umar Abdullahi Ganduje wanda aka fi sani da Abba kuma dan gidan Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje ya zama dan takarar majalisar wakilan tarayya.

Abba na niyyar wakiltar mazabar Dawakin Tofa, Rimingado da Tofa.

Hadimin gwamnan jihar kan kafofin yada labaran zamani, Abubakar Aminu Ibrahim, ya sanar da cewa wanda ke neman kujerar a baya ya janyewa Abba.

Inda ya kara da cewa, sun yanke wannan shawara ne a wani zama da suka yi ada daren Alhamis.

“A daren wannan rana ta Alhamis, 26 ga watan mayu 2022, Dr. Junaidu Yakubu me neman takarar Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Dawakin Tofa, Rimingado da Tofa ya janyewa Engr. Umar Abdullahi Ganduje Takararsa a zaben fitar da gwani na Jamiyyar APC da akayi.

“Anyi wannan zaman ne a bisa Shugabancin Sanatan Kano ta Arewa Barau I. Jibrin da Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Bichi, Hon. Abubakar Kabir Abubakar Bichi.

Taron ya samu Halartar Shugabannin Kananan Hukumomin Dawakin Tofa, Rimin Gado da Tofa, Kwamishinonin wannan yanki da Dattijan Jamiyyar APC na wannan yankin.”

Tags: Lai MohammedLegas
Share1Tweet1Share
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC
Siyasa

Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC

June 24, 2022
Bayan Rashin Nasara Dan Takarar Sanatan APC, Faozy Nurudeen Ya Koma Jam’iyyar Accord
Siyasa

Bayan Rashin Nasara Dan Takarar Sanatan APC, Faozy Nurudeen Ya Koma Jam’iyyar Accord

June 24, 2022
2023: INEC Ta Ki Amincewa Da Lawan, Tace Machina Ne Ya Lashe Tikitin Takarar APC A Yobe Ta Arewa
Siyasa

2023: INEC Ta Ki Amincewa Da Lawan, Tace Machina Ne Ya Lashe Tikitin Takarar APC A Yobe Ta Arewa

June 24, 2022
Yanzu-Yanzu: Ɗan Takarar Gwamnan Rivers a ADC, ya ɗauki Jaruma Tonto Dikeh abokiyar Takarar shi
Siyasa

Yanzu-Yanzu: Ɗan Takarar Gwamnan Rivers a ADC, ya ɗauki Jaruma Tonto Dikeh abokiyar Takarar shi

June 24, 2022
Kotu
Siyasa

Da Ɗuminsa: Kotun Ƙoli Zata yanke hukunci kan sashe 84 (12) na Dokar Zaɓe a yau

June 24, 2022
Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa
Siyasa

Abokin Takara: Akwai rashin lissafi, da rashin shirin Zaɓe ga APC — Inji Okowa

June 24, 2022
Next Post
Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa

Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam'iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa'adi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Rabaran Fr. Joseph Danjuma ya shaki iskar yanci

Rabaran Fr. Joseph Danjuma ya shaki iskar yanci

February 8, 2022
Zamu binciko wadanda suka kashe Ibn Na-Allah, inji Rundunar Yan sanda

Zamu binciko wadanda suka kashe Ibn Na-Allah, inji Rundunar Yan sanda

August 30, 2021

Gwamnan Jihar Zamfara Ya tube Hakimi Saboda Zargin Saida Makamai ga Yan Fashin Daji

April 16, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    15 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    689 shares
    Share 276 Tweet 172
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    39 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC
  • Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani
  • Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In