No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Siyasa

Da Dumi-Dumi: Gwamnan Adamawa Ya Zabi Mace A Matsayin Mataimakiyarsa

A halin yanzu Farfesa Farauta ita ce Mataimakiyar Shugaban Jami’ar Jihar Adamawa da ke Mubi

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
August 3, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Da Dumi-Dumi: Gwamnan Adamawa Ya Zabi Mace A Matsayin Mataimakiyarsa

 

RELATED POSTS

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022

 

 

Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jihar Adamawa ya zabi mace Farfesa Kaletapwa Farauta a matsayin mataimakiyarsa a zaben 2023.

A halin yanzu Farfesa Farauta ita ce Mataimakiyar Shugaban Jami’ar Jihar Adamawa da ke Mubi.

A wajen bikin kaddamar da ita a Yola ranar Laraba, Fintiri ya ce an zabi Farfesa Farauta ce bisa gaskiya, rikon amana, da kuma kwazon da take nunawa akan aiki.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya ce ana sa ran za ta sauke nauyin da ke kanta tare da taka tsantsan da tsoron Allah, baya ga aikin da take ta yi na uwa na kula da gida.

KARANTA WANNAN LABARIN: Sanatoci Sun Shiga Ganawar Sirri Da Shugabannin Tsaro, Ana Tsaka Da Barazanar Tsige Buhari

“Zabar ta ya samo asali ne sakamakon korafe-korafe da kuma kididdigar dabaru musamman bukatar kara daukar matan ta hanyar kula da kuma yiwa kowani jinsi adalci in ji shi.

Gwamna Fintiri ya bukaci jam’iyyun adawa da su shiga cikin gwamnatinsa domin ci gaban jihar.

A nata jawabin, Misis Farauta, wadda ta bayyana zaben ta a matsayin wani abin da Allah ya yi, ta godewa Mista Fintiri da kuma jam’iyyar PDP da suka same ta a matsayin wanda ta cancanta.

Yayin da take ba da tabbacin yin hidima cikin aminci, jajircewa, sadaukarwa da kuma tsoron Allah, ta kuma ce : “Za mu yi aiki tukuru don tabbatar da nasarar jam’iyyar mu a duk zabukan da za a yi nan gaba”.

Mrs Farauta, an haife ta ne a ranar 28 ga watan Nuwamba, 1965 a karamar hukumar Numan, ƙwararriyar fasaha ce wadda ta zama mataimakiyar shugabar mata ta farko a yankin Arewa maso Gabas a Jami’ar Jihar Adamawa dake garin Mubi.

Tags: APCPDP
Share1Tweet1Share
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
Labarai

ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus

August 19, 2022
Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya  Albashi Ba – Buhari
Labarai

Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari

August 19, 2022
Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar
Labarai

Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

August 19, 2022
Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine
Kasashen Ketare

Turkiyya Ta Shirya Kawo Karshen Yakin Rasha da Ukraine

August 19, 2022
Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu
Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Masu Garkuwa Da Mutane, Sun Kubutar Da Wasu

August 19, 2022
Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal
Labarai

Rikicin PDP: Tawagar Atiku Sun Gana Da Wike A Fatakwal

August 19, 2022
Next Post
EFCC ta kama Mutane 30 da take zargin Masu Damfara ta yanar gizo ne a Kwara

Hukumar EFCC ta kama mutane 17 da ake zargi da damfara ta yanar gizo a Legas

Gwamna Buni Ya Halarci Jana’izar Marigayi Goni Bukar Kwamishinan Wasanni

Gwamna Buni Ya Halarci Jana'izar Marigayi Goni Bukar Kwamishinan Wasanni

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
FUTA

Wata Ɗaliba ta ƙaryata batun yi mata fyaɗe a Jami’ar FUTA

August 10, 2022

Hollywood: Jarumin Fim ɗin ‘Black Panther’ ya rasu sakamakon ciwon daji

August 29, 2020
Abba Kyari

DCP Abba Kyari ya goge dukkanin rubuce-rubucen shi a Facebook, bayan ya ɗora hotuna 462 na ɗan gidan IG na Ƴan sanda

January 30, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    920 shares
    Share 368 Tweet 230
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    28 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • ASUU Ta Bukaci Ministan Ilimi ya Gaggauta Yin Murabus
  • Baza Mu Iya Karawa Ma’aikatan Najeriya Albashi Ba – Buhari
  • Gwamnatin Kano Tayi Watsi Da Karin Kudin Wata Makaranta a Jihar

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In