• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, October 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Kungiyar Fulani Ta Nahiyar Afrika Ta Yabawa Gwamna Ganduje, Kan Kaddamar Da Kwamitin Ruga Da Yayi A Jihar Kano

Mustapha Haruna Dabai by Mustapha Haruna Dabai
July 20, 2019
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
1
SHARES
7
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wakilinmu Mohammed Gambo Damaturu

Kungiyoyin fulanin Nahiyar Afrika dake karkashin hadakar Fulani mai rajin wanzar da zaman lafiya da kawo cigaba a Nahiyar wacce ake kira (AFPAD), ta yabawa Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano kan shirin sa na kirkiro da matsugunen makiyaya a jihar wanda ke tare da niyar kawo karshen matsalolin da suke fuskanta da kuma bunkasa walwalar su.

Wata wasika da aka turo ta adireshin e-mail din Gwamnan a jiya Juma’a 19 ga watan Yuli 2019 mai lamba:- AFR/FUL/III/19000/Z, wato kwana daya kenan bayan Ganduje ya kaddamar da kwamitin RUGA, Kungiyar ta yaba da abin da gwamnan yake yunkurin yi wanda ya jima yana kawo matsalar tsaro da tattalin arzikin kasar.

Wasikar dake dauke da sa hannun Ardo Cisse Malomea, wanda shine Shugaban hadakar kugiyoyin, ta ce kaddamar da kwamitin RUGA da Ganduje yayi, ya nuna cewa yana da kishin Nijeriya.

Kuma Yace wannan yunkurin ya karawa Fulanin Nijeriya da ma Nahiyar Afrika baki daya kwarin gwiwar samun cikakken gata daga Gwamnatin jihar Kano.

Wasikar tace “jihar Kano ta na sahun farko a jihohin Nijeriya a yunkurin inganta rayuwar talaka ba tare da nuna ban-bancin kabila ko matsayin al’umma ba, dan haka ya cancanci a yaba masa bisa la’akari da kasancewar sa shugaba abin kwatance a fannin kyautatawa jama’ar sa”.

A cewar wasikar, yadda Ganduje yayi na sauya yanayin kiwo daga daukar sa a matsayin gado zuwa hanyar bunkasa tattalin arziki abu ne da ya kyautu a yaba masa wanda kuma ya dace sauran Gwamnatocin kasar nan suyi koyi da shi musamman ma a yankin arewacin Nijeriya.

Wannan kungiyar tayi amanna da yunkurin gwamnatin jihar Kano wanda a ganin mu zai kawo sauyi mai kyau ga masana’antar matan Fulani na saida madara daga na da zuwa na zamani, inji wasikar.

Idan za’a iya tunawa dai, a ayyukan da aka baiwa kwamitin RUGA mai mambobi 16 akwai duba wuraren da sukafi dacewa da a gina rugagen makiyayan a cikin dazukan Jihar Kano.

“Mun kuma lura cewa matan Fulani dake sana’ar saida madara da basa yin ta a zamanace suma za’a inganta musu ita ta hanyar shigo da su kan sabuwar hanyar Zamani.

Kazalika wasikar ta jinjinawa Ganduje akan la’akari da yayi da dukkan bangarorin da abin ya shafa a cikin shirin, Wannan ma kadai zai bunkasa sana’ar su, inji wasikar.

Kungiyar ta cigaba da cewa ta ji dadin ganin yadda Ganduje ya lissafo ire-iren makiyayan da ake da su a Kasar nan wanda hakan zai sa a fahimci shirin sosai.

A lokacin kaddamar da kwamitin, Ganduje ya ce makiyaya kala uku ne, wanda suka hada da zaunannu, masu yawo daga arewa zuwa kudancin Nijeriya lokacin damina, da kuma masu shigowa da kasashen ketare.

Wasikar har wa yau ta kirayi gwamnatoci harma da gwamnatin tarayya da su kwaikwayi gwamnatin Jihar Kano.

Previous Post

Kungiyar Fulani Ta Nahiyar Afrika Ta Yabawa Gwamna Ganduje, Kan Kaddamar Da Kwamitin Ruga Da Yayi A Jihar Kano

Next Post

Wata Tankar Mai Ta Kashe Mutum 1 Sannan Ta Jikkata Mutum 8 A Jihar Ogun

Next Post

Wata Tankar Mai Ta Kashe Mutum 1 Sannan Ta Jikkata Mutum 8 A Jihar Ogun

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2710 shares
    Share 1084 Tweet 678
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2416 shares
    Share 966 Tweet 604
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2204 shares
    Share 882 Tweet 551
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2091 shares
    Share 836 Tweet 523
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1507 shares
    Share 603 Tweet 377
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023
CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

October 3, 2023
FG ta Bada Gudummawar Abinci, Kayan Aikin Noma Ga ‘Yan Gudun Hijira

FG ta Bada Gudummawar Abinci, Kayan Aikin Noma Ga ‘Yan Gudun Hijira

October 3, 2023
An Gano Jabun Wasiƙun Ɗaukar Aiki A Gwamnatin Filato

An Gano Jabun Wasiƙun Ɗaukar Aiki A Gwamnatin Filato

October 3, 2023
Ministan Gidaje Ya Yabawa Kamfanin BUA

Ministan Gidaje Ya Yabawa Kamfanin BUA

October 3, 2023
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO
Rikicin Duniya

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki
Labarai

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023
CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa
Wa'azin Kirista

CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

October 3, 2023
‘Yan Sanda Sun Cafke Wani Mutum Daya Kware Wajen Lalata Wayoyin Wutar Lantarki Na KEDCO

‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m

October 3, 2023
Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki

October 3, 2023
CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

October 3, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • ‘Yan Sanda Sun Gurfanar da Mutane 4 a Gaban Kotu Bisa Zargin Sace N5m
  • Hukuncin Kotu: Kakakin Majalisar Nasarawa Ya Yi Wa’azin Hadin Kai Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki
  • CAN Ta Yi Allah-Wadai da Sace Mawakan Coci, Ta Yi Kiran a Dauki Matakin Gaggawa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In