No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Mahara Sun Kashe Mai Gadi, Sun Bankawa Wani Gidan Mai Wuta A Ondo

Mummunan lamarin ya faru ne da sanyin safiyar yau Litinin.

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
July 4, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Gwamnatin Tarayya ta bai wa jihar Yobe motocin kashe Gobara

Motocin kashe gobara

 

RELATED POSTS

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022

 

 

An kashe wani mai gadi mai suna Sunday a gidan man Titolu Venture da ke Igoba a karamar hukumar Akure ta Arewa a jihar Ondo.

Mummunan lamarin ya faru ne da sanyin safiyar yau Litinin.

Maharan da suka kai masa hari sun far wa gidan man kafin su tsere. An ce an daure mai gadin gidan man kafin a harbe shi.

Motocin kashe gobara

Manajan gidan Man Ajisafe Oluwatobiloba, ya ce ya samu labarin faruwar lamarin da misalin karfe 4 na safe.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

A cewarsa, “da misalin karfe 4 na safe, daya daga cikin mazauna garin ya kira ni, da isarsa, sai muka ga tmgidan man na tana ci da wuta; mun kira hukumar kashe gobara suka zo kashe gobarar, ba tare da sanin wadanda suka aikata laifin ba, kuma sun kashe jami’in tsaron mu.

“A yayin da ake kokarin gano abin da ka iya haddasa gobarar, mun ga inda aka daure mai gadin aka kashe shi. Haka kuma mun ga kwalbar da aka akayi amfani da ita cike da man fetur wanda wannan wani bangare ne da akayi amfani da shi wajen jika gidan Man kafin a cinna masa wuta.”

A halin da ake ciki, jami’an tsaro na ‘yan sandan Ondo da suka ziyarci wurin da lamarin ya faru sun ajiye gawar mai gadin a dakin ajiyar gawa.

Da aka tuntubi kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Mrs Funmi Odunlami, wadda ta tabbatar da faruwar lamarin, ta ce ana ci gaba da gudanar da bincike domin gano wadanda suke da hannu a faruwar wannan lamari.

A wani labarin kuma

A hukumance an ayyana bullar cutar Ebola ta baya-bayan nan a Kongo, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) a ranar Litinin din nan.

Hukumad ta ce barkewar cutar ta shafi lardin Equateur da ke arewa maso yammacin kasar, inda aka samu bullar cutar ta farko a ranar 23 ga Afrilu.

Ya ce a cikin dukka, an tabbatar da kamuwa da cutar mutane guda hudu da kuma mutum daya da ake zargi da kamuwa da cutar, amma majinyatan duk sun mutu ne sanadiyyar cutar.

A wata barkewar da ta gabata a lardin tsakanin Yuni zuwa Nuwamba 2020, an gano jimillar mutane 130 kuma mutane 55 sun mutu.

Koyaya, barkewar sabuwar cutar ita ce ta 14 da aka rawaito a cikin ƙasar mai mutane miliyan 90 tun 1976.

A tsakanin shekarar 2014 zuwa 2016, cutar ta barke a mafi girman garuruwa a yammacin Afirka inda sama da mutane 11,000 suka mutu.

Cutar Ebola takan haifar da zazzabi mai zafi da zubar jini a cikin jikk, kuma tana yin barazana ga rayuwa. (dpa/NAN)

Tags: Gidan MaiMan feturMutuwa
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
Labarai

Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai

August 11, 2022
Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
Labarai

Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

August 11, 2022
Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya
Labarai

Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

August 11, 2022
Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni
Labarai

Ku Samar Da Karin Magudanan Ruwa A Jihohinku — FG Ta Bukaci Gwamnoni

August 11, 2022
Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24
Kasuwanci

Al’ummar Legas Zasu Sami Wutar Lantarki Na Sa’o’i 24

August 11, 2022
Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari
Labarai

Kidayar 2023 Za Ta Taimaka Wajen Magance Rashin Tsaro – Buhari

August 11, 2022
Next Post
Bacin Rai Yasa Wani Mutum Ya Bankawa Gidansa Wuta A Kwara

Bacin Rai Yasa Wani Mutum Ya Bankawa Gidansa Wuta A Kwara

Crostiano Ronaldo ya shirya rage albashinsa don tilasta barin Manchester United

Crostiano Ronaldo ya shirya rage albashinsa don tilasta barin Manchester United

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Cutar Tamowa ta addabi Yara a Habasha

Cutar Tamowa ta addabi Yara a Habasha

August 17, 2021
Oromoni: ‘Yan Sanda Sun Saki Gawarsa Ga Dangisa Danyi Masa Jana’iza Bayan Sabon Binciken

Oromoni: ‘Yan Sanda Sun Saki Gawarsa Ga Dangisa Danyi Masa Jana’iza Bayan Sabon Binciken

December 19, 2021
Jam’iyar adawa ta lashe zaben Shugaban kasar Zambia

Jam’iyar adawa ta lashe zaben Shugaban kasar Zambia

August 16, 2021

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    932 shares
    Share 373 Tweet 233
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    30 shares
    Share 12 Tweet 8
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    717 shares
    Share 287 Tweet 179
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Takardu Sun Kone Yayin Da Gobara Ta Tashi A Majalisar Wakilai
  • Buhari Ya Sha Alwashin Ceto Mutanen Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna
  • Wike Bai Bada Umarnin Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Rivers Ba – Majiya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In