• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, October 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Ariwoola A Matsayin Babban Alkalin Alkalai

Majalisar Dattawa ta tabbatar da nada Ariwoola a matsayin babban alkalin alkalai na kasa CJN..............

Nura Ahmad Hassan by Nura Ahmad Hassan
September 21, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
1 1
0
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Ariwoola A Matsayin Babban Alkalin Alkalai
2
SHARES
19
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar dattawa ta tabbatar da nadin mai shari’a Olukayode Ariwoola a matsayin babban alkalin alkalan kasar nan (CJN).

Tabbatar da hakan ya biyo bayan tantance shi da aka yi a zauren majalisar a ranar Larabar nan.

Kamfanin dillacin labarai na kasa NAN ya rawaito cewa, Ariwoola, yayin da yake amsa tambayoyi kafin a tabbatar da shi, ya ce babban kalubalen da ke gaban bangaren shari’a shi ne rashin isassun kudaden gudanar da ayyukanta.

Ya ce dole ne a ba wa bangaren shari’a kudade, yana mai cewa bai kamata a rika kallon alkalai a matsayin mabarata ba.

KARANTA KUMA: CJN Ya Rantsar Da Sabon Mukaddashin Jojin Abuja

Ya bukaci majalisar dattijai da ta gaggauta amincewa da kasafin kudin bangaren shari’a domin ta samu damar gudanar da ayyukanta.

Dimokuradiyya ta rawaito cewa, Dangane da zargin cewa wasu alkalai sun rubuta koke a kan tsohon CJN, Ariwoola ya ce babu wani koke game da hakan.

A cewarsa, abin da aka fallasa ga manema labarai shi ne wasikar koke da wasu alkalai 14 suka rubuta a kan batutuwan da suka shafi ayyukan shari’a da bukatar jin dadin jami’an shari’a.

“Mu mutum 14 ne muka rubuta da hannu zuwa ga dan’uwanmu tsohon CJN, yadda abin ya kai ga jaridu, ba mu sani ba, ba mu da wata matsala da lambarmu na daya.

“Babu wani koke game da CJN, ba mu yi zanga-zanga ba, kawai mun sanya korafinmu a takarda ga dan uwanmu,” in ji shi.

Sai dai ya kara da cewa shi ne babban burinsa na bullo da fasahar kere-kere a cikin ayyukan tsarin shari’ar kasar.

Ya kuma ce an samar da injuna don gyara dokoki da tsarin kotuna domin tabbatar da ingantattun ayyukansu.

Ya ce akwai kuma bukatar a nada karin alkalai domin saukaka gudanar da shari’o’i cikin gaggawa, yayin da ya kuma bayar da shawarar cewa a yanke hukuncin karshe kan wasu kararraki a kotunan daukaka kara.

Ya ce wasu daga cikin wadannan batutuwan da suka shafi tsarin mulki ne da ke bukatar gyara ga kundin tsarin mulkin kasar.

Ya kuma yi kira ga Majalisar Dokoki ta kasa ta taimaka wajen gyara dokoki kan irin wadannan abubuwa.

Akan batutuwan da suka shafi nadin alkalai, ya bayyana cewa kundin tsarin mulkin kasar ya fito karara kan tsarin nada mukamai.

Ya ce majalisar shari’a ta kasa tana taka muhimmiyar rawa ta hanyar ba da shawarwarin kwararrun jami’an da suka cancanta da za a nada. (NAN)

A wani labarin kuma: Yajin Aikin ASUU: Sojoji Da ’Yan Sanda Sun Dakatar Da Zanga-zangar Dalibai

Jami’an tsaro da suka hada da sojoji da ’yan sanda sun bazama a kan babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja domin hana shugabannin kungiyoyin dalibai gudanar da zanga-zangar adawa da yajin aikin da kungiyar malaman jami’o’i ta Kasa (ASUU) ke ci gaba da yi.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, Shugabannin kungiyar Dalibai daga cibiyoyi daban-daban na Kaduna sun yi barazanar tare babbar hanyar a yau a wani mataki na nuna fushinsu kan yajin aikin da ASUU ke yi a kasar.

Previous Post

Yajin Aikin ASUU: Sojoji Da ’Yan Sanda Sun Dakatar Da Zanga-zangar Dalibai

Next Post

Shugaban Senegal Ya Nemawa Kasashen Afrika Alfarma A Taron MDD

Next Post
Shugaban Senegal Ya Nemawa Kasashen Afrika Alfarma A Taron MDD

Shugaban Senegal Ya Nemawa Kasashen Afrika Alfarma A Taron MDD

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2710 shares
    Share 1084 Tweet 678
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2416 shares
    Share 966 Tweet 604
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2204 shares
    Share 882 Tweet 551
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2091 shares
    Share 836 Tweet 523
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1507 shares
    Share 603 Tweet 377
Hatimin APC da PDP

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023
Auto Draft

Saudi Arabiya ta sanar da buƙatar karbar bakuncin gasar cin kofin duniya

October 4, 2023
Bola Tinubu

Jami’ar Jihar Chicago: Takardun Tinubu ba na bogi ba ne ba – Fadar Shugaban Kasa

October 4, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai
Labarai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC
Labarai

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Hatimin APC da PDP

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP
  • Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha
  • NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In