No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Mutum Da Tarihin sa

Sakatare Janar Mai Jiran Gado Na OPEC Ya Yi Ta’aziyyar Mutuwar Magabacinsa, Barkindo

Sabon Sakatare-Janar mai zuwa na Ƙungiyar Ƙasashe Masu Tattalin Arzikin man fetur OPEC Mr. Haitham Al-Ghais yayi ta'aziyya rasuwar Mohammed Sanusi Barkindo.

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
July 7, 2022
in Mutum Da Tarihin sa
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
Sakatare Janar Mai Jiran Gado Na OPEC Ya Yi Ta’aziyyar Mutuwar Magabacinsa, Barkindo

Daga: Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

An Yi Jana’izar Jami’an Tsaron Fadar Shugaban Kasa Da Aka Hallaka A Harin Kwanton Bauna A Abuja

An Yi Jana’izar Jami’an Tsaron Fadar Shugaban Kasa Da Aka Hallaka A Harin Kwanton Bauna A Abuja

August 11, 2022
Ma’aurata Da Wasu Dalibai Biyu Sun Mutu A Ya Yin  Gasar Tseran Motar Daliban Jami’ar  Unilorin

Hatsarin Mota Ya Ƙone Mutane 11 Akan Hanyar Legas Zuwa Ibadan

July 3, 2022
Da Dumi-duminsa: Karin Wani Dan Majalisar Dokokin Najeriya Ya Rasu

Da Dumi-duminsa: Karin Wani Dan Majalisar Dokokin Najeriya Ya Rasu

July 1, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Da Dumi-duminsa: Sarkin Oyo, Oba Lamidi Adeyemi Ya Rasu Yana Da Shekaru 83

Da Dumi-duminsa: Sarkin Oyo, Oba Lamidi Adeyemi Ya Rasu Yana Da Shekaru 83

April 23, 2022
Mutane Takwas Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar  Legas

Mutane Takwas Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Legas

March 28, 2022

Sabon Sakatare-Janar mai zuwa na Ƙungiyar Ƙasashe Masu Tattalin Arzikin man fetur OPEC Mr. Haitham Al-Ghais yayi ta’aziyya rasuwar Mohammed Sanusi Barkindo.

A cikin sakon sa daya fitar a shafin Ƙungiyar na Twitter a ranar Laraba Mrs Al-Ghais ya rubuta cewa Barkindo ya jagoranci OPEC a lokacin da kasuwar Man Fetur a Duniya tayi kasa.

KARANTA WANNAN LABARIN: https://dimokuradiyya.com.ng/gwamna-el-rufai-ya-%c6%99addamar-da-kwamitin-garga%c9%97i-a-kudancin-kaduna/

Al-Ghais ya rubuta cewa: “Babbar rawar da Barkimdo ya taka da gudummawar da ke da muhimmanci, tare da dogon tarihin tattaunawa da hadin gwiwa na kungiyarmu, sun sanya mu cikin wani yanayi mai karfi don ci gaba da tallafawa kwanciyar hankali da daidaito a kasuwar mai ta duniya”, in ji Al-Ghais.

Daga nan ne Sakatare Janar mai jiran gadon ya mika ta’aziyyarsa ga iyalansa, abokansa, abokan aikinsa, masoyansa da kuma kasarsa ta haihuwa Najeriya, da kuma daukacin Iyalan kungiyar OPEC.

Anyi jana’izar gawar marigayi Mohammed Sanusi Barkindo a Yola, babban birnin jihar Adamawa, cikin hawaye.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ministan babban birnin tarayya, Muhammad Musa Bello ne ya jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa jana’izar.

A Wani Labarin Kuma ISWAP tace ita keda alhakin kai harin Kuje, ya saki bidiyo

Ƙungiyar Ƴan Ta’addan ISWAP tace ita keda alhakin kai harin gidan yarin Kuje inda aka saki Fursunonin wurin a Abuja.

Ƴan Ta’adda sun bayyana alhakin kai harin a cikin wani bidiyo da suka saki a daren ranar Laraba.

A cikin bidiyon, ƴan Ta’addan sun nuna yadda wasu daga cikin mambobin suka shiga gidan yarin Kuje.

Bidiyo mai daƙiƙa 38 ya nuna yadda ƴan ta’adda suka yi ta Harbe-Harbe kafin su samu damar shiga gidan yarin.

A dubawar da Majiyar mu tayi, ya nuna yadda ƙungiyar ta fara sakin bidiyon da larabci mai taken “Mayaƙan ISWAP sun kai hari a gidan yarin Kuje a jiya, kuma sun samu nasarar sakin fursunoni da yawa.”

Bidiyon ya nuna yadda Dattijai suke ta magana, inda suke bayyana ɗaukar alhakin kai harin da ƙona wurin.

Hukumar kula da Gidajen Gyaran Aƙidu na Ƙasa sun nuna cewa Fursunoni huɗu sun hallaka, a yayinda guda 879 suka tsere a lokacin kai harin.

Jami’in Hulda da jama’a na Hukumar Mr Abubakar Umar a cikin sanarwar daya fitar yace maharan sun karya katangar gidan yarin, ta hanyar amfani da bam.

Ya kuma tabbatar cewa Mataimakin Kwamishinan Ƴan Sanda Abba Kyari, da sauran manyan mutane basu tsere daga gidan yarin ba.

Tags: Muhammad Sunusi BarkindoOPECSakatare Janar
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

An Yi Jana’izar Jami’an Tsaron Fadar Shugaban Kasa Da Aka Hallaka A Harin Kwanton Bauna A Abuja
Mutum Da Tarihin sa

An Yi Jana’izar Jami’an Tsaron Fadar Shugaban Kasa Da Aka Hallaka A Harin Kwanton Bauna A Abuja

August 11, 2022
Ma’aurata Da Wasu Dalibai Biyu Sun Mutu A Ya Yin  Gasar Tseran Motar Daliban Jami’ar  Unilorin
Mutum Da Tarihin sa

Hatsarin Mota Ya Ƙone Mutane 11 Akan Hanyar Legas Zuwa Ibadan

July 3, 2022
Da Dumi-duminsa: Karin Wani Dan Majalisar Dokokin Najeriya Ya Rasu
Mutum Da Tarihin sa

Da Dumi-duminsa: Karin Wani Dan Majalisar Dokokin Najeriya Ya Rasu

July 1, 2022
Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi
Labarai

Ma’aikatan Kamfanin Simintin Dangote 3 Sun Mutu A Hadarin Mota, Da Dama Sun Jikkata A Kogi

May 27, 2022
Da Dumi-duminsa: Sarkin Oyo, Oba Lamidi Adeyemi Ya Rasu Yana Da Shekaru 83
Labarai

Da Dumi-duminsa: Sarkin Oyo, Oba Lamidi Adeyemi Ya Rasu Yana Da Shekaru 83

April 23, 2022
Mutane Takwas Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar  Legas
Labarai

Mutane Takwas Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Legas

March 28, 2022
Next Post
Gwamnatin Gombe Ta Sake Bude Makarantun Kiwon Lafiya Masu Zaman Kansu Guda  5

Gwamnatin Gombe Ta Sake Bude Makarantun Kiwon Lafiya Masu Zaman Kansu Guda 5

Jam’iyyar PDP Ba Ta Aike Ni Don In Sasanta Gwamna Wike Ba – Waziri

Jam'iyyar PDP Ba Ta Aike Ni Don In Sasanta Gwamna Wike Ba – Waziri

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Da Dumi-duminsa: Wasu ‘Yan Daba Sun Lalata Motar Gwamnatin Jihar Osun

Da Dumi-duminsa: Wasu ‘Yan Daba Sun Lalata Motar Gwamnatin Jihar Osun

February 19, 2022

Tauraron Wasa Ayau Tsakanin Chelsea Da Liverpool

September 20, 2020
Za’a fara dawo da yan Najeriya da rikicin Ukraine ya shafa a gobe Alhamis—– FG

Za’a fara dawo da yan Najeriya da rikicin Ukraine ya shafa a gobe Alhamis—– FG

March 2, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
  • Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In