No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Tinubu Yafi Kowane Ɗan Takara Sauƙin Talla Saboda Irin Ƙudirorin sa – Keyamo

Keyamo, wanda aka nada Mai Magana da Yawun Ƙungiyar Yakin Neman Zaɓen shugaban kasa na jam’iyyar APC.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
August 6, 2022
in Labarai, Tsaro
Reading Time: 2 mins read
1 0
0
Festus Keyamo

Festus Keyamo

Tinubu Yafi Kowane Ɗan Takara Sauƙin Talla Saboda Irin Ƙudirorin sa – Keyamo

RELATED POSTS

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022

Karamin Ministan Kwadago da Aiki Festus Keyamo, ya bayyana Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa na jam’iyyar APC mai mulki a zaben shugaban kasa na 2023, Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda ya fi kowa saukin sayarwa.

Festus Keyamo
Festus Keyamo

KARANTA WANNAN LABARIN: Ƴan Bindiga Sun Hallaka Ƴan Sanda 4, Sun Ƙone Motoci Bayan Sun Tarwatsa Ofishin Ƴan Sanda A Imo

Keyamo, wanda aka nada Mai Magana da Yawun Ƙungiyar Yakin Neman Zaɓen shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya bayyana haka a wata hira da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels a Shirin Siyasar mu a Yau.

Da aka tambaye shi ko nadin nasa a matsayin kakakin Ɗan Takarar shugaban Jam’iyyar abu ne mai wahala, sai ya ce, “To ya danganta da yanayin da kuka duba. Zai iya zama da wahala idan ka kalle shi daga mummunan gefen da wasu masu zagi ke kallo, musamman jam’iyyun adawa. Amma ba shakka aiki ne mai sauƙi.

“Asiwaju Bola Ahmed Tinubu shi ne Ɗan Takara mafi sauki da zai sayar da shi domin bayan duk surutu, abin ya shafi bayanai ne; bayan duk surutu shine abin da kuka yi. Za mu sanya shi a kan tebur. Muna alfahari da abinda yayi; ya samu nasara a lokacin da yake riƙe da muƙamin Gwamnati. Muna alfahari da gaske kuma babu wanda ko kusa yana da tarihin Asiwaju a ofishin gwamnati a cikin shekaru 23 ko 21 da suka gabata a Najeriya. Shi ne wanda ya fi kowa saukin sayarwa kuma za mu sayar da shi.”

Keyamo ya bayar da hujjar cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ba a gwada shi ba, kuma ba a amince da shi ba, yana mai cewa Peter Obi ma yana gaban Atiku wajen yanke hukunci.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Ya ce, “Asiwaju yana da karfin faɗa aji. Babban abokin hamayyar da muke da shi a yau bai rike wani mukamin zartarwa ba inda ya bada wani umarni. Don haka ba za mu iya yin tunani na biyu ba. Atiku Abubakar bai rike wani mukami na gwamnati ba inda ya bada umarni na ƙarshe.

“Ba shi ne shugaban zartarwa ba; bai taba zama gwamna ba. Hatta Peter Obi ya sha gaban Atiku Abubakar wajen iya yanke hukunci. To ta yaya za mu miƙa kasar ga wanda bai taba sanin aiki ba. Atiku Abubakar ba a gwada shi ba, kuma ba a amince da shi ba.”

Tags: KeyamoTinubu
ShareTweetShare
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
Labarai

Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu

August 15, 2022
Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
Labarai

Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki

August 15, 2022
Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau
Labarai

Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

August 15, 2022
Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu
Labarai

Jami’an Yan sanda Sun Kashe Masu Garkuwa 5 A Edo

August 15, 2022
Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United
Wasanni

Da Yuwuwar Diago Dalot Ya Koma Barcelona Yayin Da Aubameyang Zai Tafi United

August 15, 2022
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto
Labarai

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje sama da 300 da kayayyakin abinci a Sokoto

August 15, 2022
Next Post
Mata Suna Buƙatar Samun Kuɗi Kafin Su Shiga Siyasa — Inji Mai Sharhi

Mata Suna Buƙatar Samun Kuɗi Kafin Su Shiga Siyasa — Inji Mai Sharhi

Saudiyya, Ka'aba

Wata Daga cikin Alhazan Jahar Taraba ta Ɓace a Saudiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Choose A Language Here

Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa

Siyasa

  • All
  • Siyasa

An sake zabar Finland a matsayin wuri mafi farin ciki a duniya

March 20, 2021

Sojoji Sun Kashe Wani Mutumi Ɗan Shekara 45 A Imo

March 6, 2021
Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

Shirin KANO CARES PROJECT ya tallafawa masu karamin karfi 1000 a Kano

July 2, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    27 shares
    Share 11 Tweet 7
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    934 shares
    Share 374 Tweet 234
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    13 shares
    Share 5 Tweet 3
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    29 shares
    Share 12 Tweet 7
  • Zan Mayar Da Martani Ga Kalaman Ka Lokacin Dana Mika Muku Mulki A 2023 – Buhari Ya Fadawa Shettima

    718 shares
    Share 287 Tweet 180
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Rikicin PDP: Ban yi murabus ba, Kuma ban da shirin yin hakan — Ayu
  • Da Dumi-Dumi: Ma’aikatan Wutar Lantarki Za Su Shiga Yajin Aiki
  • Sanata Uba Sani Ya Nesanta Kansa Daga Kudirin Ƙirƙirar Jihar Zazzau

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In