• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Saturday, September 23, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Wike Ya Ki Yarda Da Yarjejeniya Da Atiku Bayan Ya Gana Da Tinubu

Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya yi watsi da yarjejeniyar karshe tsakanin G5 da yake jagoranta da dan takarar shugaban kasa na PDP…..

Nura Ahmad Hassan by Nura Ahmad Hassan
February 16, 2023
in Labarai, Siyasa
Reading Time: 2 mins read
3 0
0
Wike Ya Ki Yarda Da Yarjejeniya Da Atiku Bayan Ya Gana Da Tinubu
4
SHARES
34
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya yi watsi da yarjejeniyar karshe tsakanin G5 da yake jagoranta da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar.

Tsagin G5 ya kunshi Wike, Samuel Ortom (Benue), Seyi Makinde (Oyo), Okezie Ikpeazu (Abia), da Ifeanyi Ugwuanyi (Enugu).

Jaridar DIMOKURADIYYA ta tattaro cewa Gwamnonin na PDP da suka fusata sun fice daga yakin neman zaben Atiku, inda sula bukaci Sanata Iyioricha Ayu ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban jam’iyyar na kasa a matsayin shuradin komawarsu.

KARANTA HAKANAN Wike Ya Bayyana Abunda Suka Tattauna Da Atiku Tinubu Da Obi

Sai dai jam’iyyar PDP ta gudanar da yakin neman zabenta ba tare da aniyarsu ba, inda ta kaddamar da kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa a Oyo, ba tare da sa hannun Makinde ba.

Da yake magana a wata tattaunawa da manema labarai a safiyar Alhamis, Wike ya kawar da duk wata tattaunawa da shugabannin PDP.

“A’a, ba za mu iya yin haka ba; an kare! Mun fadi hakan kuma babu wani abu da kowa zai iya yi game da shi yanzu. Suna ganin za su iya lashe zaben. Ban shirya sake zama da kowa ba,” in ji gwamnan yayin da yake amsa tambayar.

Wike ya bayyana haka ne sa’o’i bayan da ya karbi bakuncin Asiwaju Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a gidan gwamnati da ke Fatakwal, a halin da ake ciki Atiku ya soke taron da zai yi a Rivers, saboda dalilan tsaro.

Tinubu ya ziyarci Wike ne bayan yakin neman zabe a filin wasa na Yakubu Gowon, wanda har yanzu yake a Fatakwal.

Da yake magana yayin ziyarar ta Tinubu, Wike ya ce, “Ba ni da uzuri ga kowa da ya ce babu wanda mace ta haifa da zai iya tsoratar da ni. Ba ka taba canza jam’iyya ba wata rana. Wannan ya bayyana halinku da jajircewarku kuma abin da muke bukata ke nan a kasar nan.”

Da yake tsokaci kan ziyarar Tinubu a taron manema labarai na ranar Alhamis, Wike ya ce ba shi da wani uzuri na karbar dan takarar shugaban kasa.

Wike da Tinubu sun yi yarjejeniya a kasashen waje domin kammala dabarun zaben 2023, kamar yadda majiya ta bayyana, amma bangarorin biyu sun musanta rahoton.

Jaridar Daily trust ta rawaito cewa Tinubu ya gudanar da tarurruka daban-daban da Wike yayin da ake tunkarar zaben 2023 yayin da manyan jiga-jigan APC suka kaddamar da ayyukan da gwamnatin Wike ta aiwatar.

A Wani Labarin Kuma Amurka Za Ta Dawo Da Dala $954,000 Da Tsohon Gwamnan Bayelsa Ya Sace

 

Kasar Amurka da gwamnatin tarayya sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya maido da dala 954,000 da tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Diepreye Alamieyeseigha ya sace.

Jakadiyar Amurka a Najeriya Mary Beth Leonard ce ta sanar da hakan a wani taron manema labarai da aka yi da yammacin ranar Alhamis din nan a Abuja.

Previous Post

Ba Beli: Kotu Tace a Cigaba Da Tsare Murja a Gidan Gyaran Hali

Next Post

Samari Albarkatu Na Kawai Suke Hari,Cewar Budurwa Mai Diri Da Ta Kasa Samun Saurayi Na Gaskiya

Next Post
Samari Albarkatu Na Kawai Suke Hari,Cewar Budurwa Mai Diri Da Ta Kasa Samun Saurayi Na Gaskiya

Samari Albarkatu Na Kawai Suke Hari,Cewar Budurwa Mai Diri Da Ta Kasa Samun Saurayi Na Gaskiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2703 shares
    Share 1081 Tweet 676
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2410 shares
    Share 964 Tweet 603
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2196 shares
    Share 878 Tweet 549
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2073 shares
    Share 829 Tweet 518
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1501 shares
    Share 600 Tweet 375
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

Adamawa: Rikicin Manoma da Makiyaya ya yi sanadiyar mutuwar Mutane 305 cikin shekaru 5 – Babban Malamin Jami’a

September 23, 2023
Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

Burina Shi Ne In Goyi Bayan Shugaba Tinubu – Gwamna Bello

September 23, 2023
Gwamnatin Tarayya Ta Karbo Bashin Dala Miliyan 163 Domin Noman Alkama-Shettima

Najeriya Ce Alfaharin Kasashen Nahiyar Afirika-Shettima

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
Uncategorized

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa
Siyasa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia
Siyasa

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023
Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu

September 23, 2023
Yara Uku Sun Mutu A Ruftawar Wani Gini A Jigawa

Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako

September 23, 2023
PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

September 23, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Rashin Biyan Tara Ya Sanya Tsare Fursunoni 4k a Gidajen Yari – Ministan Tinubu
  • Jihar Jigawa Ta Samu Mutane 91 da Ake Zargin Sun Kamu Da Cutar Mashako
  • PDP ta Yi Fatali da Hukuncin Kotun da ta Tabbatar da Nasarar Zaben Gwamna Alia

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In