• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, March 20, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Rikicin Duniya

Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

Wata Matashiya a Najeriya ta bayyana irin halin da wata kawarta ya shiga bayan wani damfarar kalamai da wani saurayi ya yi mata lokacin suna nema.

Bashir Khalid Furyam by Bashir Khalid Furyam
May 26, 2021
in Rikicin Duniya
Reading Time: 1 min read
1.7k 125
5
Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne
2.5k
SHARES
22.3k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wata Matashiya a Najeriya ta bayyana irin halin da wata kawarta ya shiga bayan wani damfarar kalamai da wani saurayi ya yi mata lokacin suna nema.

Matashiyar mai suna Fairy Gbemie ta bayyana cewa mijin kawar tata ya sharara mata karyar cewa shi dillalin motoci ne, to amma bayan sun yi aure ta gane cewa ashe Makanike ne.

Ko da yake bata bayyana sunan kawar tata ba, amma bisa la’akari da Kalamanta ta nuna cewa yana zirga-zirga cikin motoci daban-daban lokacin da yake zuwa wurin ta.

Duk da cewa har kawo yanzu ba ta bayyana tsawon lokacin da suka shafe a tare ba, amma galibin jama’a na hasashen cewa wannan aure ba lallai ne ya yi karko ba.

Da ma dai a irin wannan zamani yan mata da dama na kasancewa ne a sahun ma’abota samun wurin hutu a rayuwarsu ta aure, to amma an ce tabbas idan da kwadayi lallai akwai wulakanci.

Tags: Dillalin Motoci
Previous Post

Barcelona, Madrid da Juventus sun ce ba gudu ba ja da baya kan gasar Super League

Next Post

Ma’aikacin Kashe Gobara ya ceto mata da miji a Hotel, ya ga ashe matarsa ce

Next Post
Ma’aikacin Kashe Gobara ya ceto mata da miji a Hotel, ya ga ashe matarsa ce

Ma'aikacin Kashe Gobara ya ceto mata da miji a Hotel, ya ga ashe matarsa ce

Comments 5

  1. Pingback: Ya ce min shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne – HausaLoaded.Com
  2. Shamsuddeen Tukur Abdull says:
    2 years ago

    Muna sakawa kanmu karya ne a rayuwarmu shiyasa muke da azzalumai na mulkammu akasar Nan tamu Nigeria

    Reply
  3. Hamza Maitama says:
    1 year ago

    To wanan jarini yanuna jarimta kwarai da gaske, saboda be bar soyayar shi ta tafi a banza ba kuma shi ya lura kwadayayiya ce kuma mace mai kwadayi batason gaskiya ko kadan

    Reply
  4. Usman says:
    1 year ago

    Oh ashe badon Allah kika aureshiba don yace shi Dillalin motoci ne yasa kika aureshi hmm

    Reply
  5. Kamil GZ says:
    1 year ago

    Kwadayi mabudin wahala, ya fahimci idan ya gaya mata gaskiya bazata aminta bane yasa ya biyo ta wannan sigar. Abin jan kunnen anan shine kigayawa kawartaki ta tsaya kan gaskiya zata samu miji nagari ko mai dukiya ko marar dukiya, domin dukiya ba itace farin cikin ma’aurata nuna so da kulawa shine abin bukata. Daga karshe ina fatan wannan zai zama darasi ga sauran matan da suke da kudirin cewa sai mai kudi zasu aura.

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2455 shares
    Share 982 Tweet 614
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    1995 shares
    Share 798 Tweet 499
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1693 shares
    Share 677 Tweet 423
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1365 shares
    Share 546 Tweet 341
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1592 shares
    Share 637 Tweet 398
Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

Bayan Faduwa A Zaben Sake Darewa Kujerar Sanata Nnamani Ya Bar PDP

March 20, 2023
Mohammed Ya Sake Lashe Zaben Gwamna Karo Na Biyu A jihar Bauchi

Mohammed Ya Sake Lashe Zaben Gwamna Karo Na Biyu A jihar Bauchi

March 20, 2023
Da Dumi-Dumi: Ɗan Takarar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Sakkwato

Da Dumi-Dumi: Ɗan Takarar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Sakkwato

March 20, 2023
Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe
Labarai

Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato
Labarai

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu
Labarai

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023
Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe

March 20, 2023
INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato

March 20, 2023
PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

March 20, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Gwamna Umahi Ya Kori Wasu Mataimakansa Sa’o’i 48 Bayan Kammala Zabe
  • INEC Ta Bayyana Wanda Ya Lashe Zaben Gwamna A Jihar Filato
  • PDP Ta Lashe Kujeru 28 Na Majalisar Dokoki, Yayin Da APC Ta Tsira Da Hudu

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In