No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

Yaron yace yana kamuwa da sha'awa, a duk lokacin da ya kalli bidiyo na batsa, kuma suna yin lalatar a wajen dafa abinci-kitchen ko kuma dakin da ake hutawa bayan kowa yayi bacci.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
September 21, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
29 0
1
Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

Wani Dan Shekaru 13 a ranar Litinin 20 ga watan Satumba, ya shaida ma wata Kotun Kenya dake Nairobi, yadda ya rika lalata da yar aikinsu mai shekaru 32 na tsawon watanni8

RELATED POSTS

Hukumar NDLEA ta kama wasu magunguna da darajarsu ta kai Naira Billiyan 6 a Legas

Hukumar NDLEA ta kama wasu magunguna da darajarsu ta kai Naira Billiyan 6 a Legas

June 26, 2022
Mutane 17 sun mutu a gidan Casun Afirka ta Kudu – ‘Yan sanda

Mutane 17 sun mutu a gidan Casun Afirka ta Kudu – ‘Yan sanda

June 26, 2022
Mutane 17 sun jikkata sakamakon mamakon ruwan sama a Yobe

Mutane 17 sun jikkata sakamakon mamakon ruwan sama a Yobe

June 26, 2022
Na Yi Kuskure A Zaben Mataimakin Shugaban Kasa A 1999– Obasanjo

Na Yi Kuskure A Zaben Mataimakin Shugaban Kasa A 1999– Obasanjo

June 26, 2022
Shugaban INEC Mahmood Yakubu

Zaɓen Osun, sai yafi na Ekiti Inganci — Alwashin Shugaban INEC ga Masu Kaɗa ƙuri’a

June 26, 2022
Zan taya murna ga Kowacce Jam’iyya taci zaɓen Shugaban Ƙasa a 2023 — Hadimar Buhari

Hadimar Buhari Onochie, ta musanta batun cewa Tinubu bai da Takardun makaranta

June 26, 2022

Yaron ya tabbatar da haka, bayan an bada belin yar aikin, inda yace tarayyar su ta fara ne tun watan juli na Shekarar 2020, kamar yadda majiyar Jaridar Dimokuradiyya ta ruwaita.

Ya shaidawa Kotun cewa, cewa yayi lalata da yar aikin wadda sunanta V.N.W na akalla sau 3 a sati daya, inda yace hakan na faruwa ne a tsakanin karfe 1 na rana, zuwa karfe 4 na rana a wannan kwanakin da suke lalata.


KARANTA WANNAN LABARIN: Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Ya kara dacewa, ” ta gaya mani cewa sirrin mu ne Kuma kada in gayawa kowa, a dalilin haka, ban taba gayama iyaye na ba, har sai lokacin da aka kama ni, ina kallon bidiyo na batsa ta amfani da wayar yaya ta.

Yaron yace yana kamuwa da sha’awa, a duk lokacin da ya kalli bidiyo na batsa, kuma suna yin lalatar a wajen dafa abinci-kitchen ko kuma dakin da ake hutawa bayan kowa yayi bacci.

Ya kara dacewa, yace ya saci wayar yayar tashi ba tare data sani ba, domin cigaba da kallon bidiyon.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Minor yace yar aikin tana yawan gaya mashi cewa, abunda suke aikata babu kyau, amma bai daina ba.

A lokacin da aka tambaye shi idan tilasta mashi akayi ya aikata lamarin yace, “a’a. Ni ke jin ina son inyi sai na cire wando na ba tare da tilasta mani ba, sai muka yi shi tunda farko.”

An kama V.N.W gami da tuhumar ta da lalata karamin yaro dan Shekara 13 na tsawon watanni 8, tare da koyawa yaron aikata abubuwan batsa a watan Fabruri na Shekarar 2021.

A wannan lokacin, an zargi V.N.W a matsayin wadda ta aikata laifin a yankin Mwika na Kasarani dake Nairobi, a tsakanin juli na Shekarar 2020 zuwa Fabruri na Shekarar 2021.

An tuhume ta da koyawa karamin yaro kallon bidiyo na batsa da lalata Minor inda yanzu ya saba aikata jima’i.

Takardun da aka gabatar a gaban Kotun, sun tabbatar dacewa, iyayen basu boye lamarin ba, domin sun hukunta shi akan lamarin a ranar 21 na watan Fabruri.

Yar uwar yaron ta yi korafin cewa, ta rasa wayar ta a gidan su. Bayan ta tambayi yayyan ta, amma dukkanin su, sun karyata satar wayar, inda ta bukaci iyayenta akan su shigo lamarin.

A lokacin da aka buge shi, yaron ya tabbatar da amfani da wayar yayar tashi wajen kallon bidiyon aikata jima’i, bayan yar aikin ta koya mashi, inda aka yi saurin kaishi Asibiti kafin a shaidawa Yan sanda.

Yan sanda sun tabbatar dacewa, yar aikin ce ta fara nuna mashi bidiyo na aikata jima’i. Wannan lamari ya cigaba da faruwa har zuwa lokacin da ta fara lalata da Minor da kanta.

Wanda ake zargin ta ki amince wa, inda aka bada ita beli, tare da dage sauraron karar har zuwa ranar 24 ga watan Satumba na Shekarar 2021.

Tags: karamin yaroKenyaLalata da yar aiki
Share16Tweet10Share4
Salisu Gurbin Mikiya

Salisu Gurbin Mikiya

Related Posts

Hukumar NDLEA ta kama wasu magunguna da darajarsu ta kai Naira Billiyan 6 a Legas
Labarai

Hukumar NDLEA ta kama wasu magunguna da darajarsu ta kai Naira Billiyan 6 a Legas

June 26, 2022
Mutane 17 sun mutu a gidan Casun Afirka ta Kudu – ‘Yan sanda
Kasashen Ketare

Mutane 17 sun mutu a gidan Casun Afirka ta Kudu – ‘Yan sanda

June 26, 2022
Mutane 17 sun jikkata sakamakon mamakon ruwan sama a Yobe
Labarai

Mutane 17 sun jikkata sakamakon mamakon ruwan sama a Yobe

June 26, 2022
Na Yi Kuskure A Zaben Mataimakin Shugaban Kasa A 1999– Obasanjo
Labarai

Na Yi Kuskure A Zaben Mataimakin Shugaban Kasa A 1999– Obasanjo

June 26, 2022
Shugaban INEC Mahmood Yakubu
Siyasa

Zaɓen Osun, sai yafi na Ekiti Inganci — Alwashin Shugaban INEC ga Masu Kaɗa ƙuri’a

June 26, 2022
Zan taya murna ga Kowacce Jam’iyya taci zaɓen Shugaban Ƙasa a 2023 — Hadimar Buhari
Siyasa

Hadimar Buhari Onochie, ta musanta batun cewa Tinubu bai da Takardun makaranta

June 26, 2022
Next Post
Yunkurin Juyin Mulki Ya Ci Tura A Kasar Sudan

Yunkurin Juyin Mulki Ya Ci Tura A Kasar Sudan

Mai Magana Da Yawun CBN Ya Yi Watsi Da Murabus Din Emefiele

Mai Magana Da Yawun CBN Ya Yi Watsi Da Murabus Din Emefiele

Comments 1

  1. Muhammed saidu says:
    9 months ago

    Toh yaruwa kenan

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

Zargin Batanci: Kotu Ta Umurci Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano Ya Binciki Sheikh Abduljabbar

March 13, 2021
Borno: Wasu Sun Rasa Rai, Yayin Da Wasu Suka Jikkata A Harin ‘Yan Ta’adda A Kilangar

Borno: Wasu Sun Rasa Rai, Yayin Da Wasu Suka Jikkata A Harin ‘Yan Ta’adda A Kilangar

December 20, 2021
Wani Da Ake Zargin Dan Kungiyar Asiri Ne Ya Gayyaci Abokinsa Domin Ya Yiwa Budurwa Sa Fyade – ‘Yan  Sanda

Wani Da Ake Zargin Dan Kungiyar Asiri Ne Ya Gayyaci Abokinsa Domin Ya Yiwa Budurwa Sa Fyade – ‘Yan Sanda

March 25, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    25 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    15 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    692 shares
    Share 277 Tweet 173
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    40 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    6 shares
    Share 2 Tweet 2
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Hukumar NDLEA ta kama wasu magunguna da darajarsu ta kai Naira Billiyan 6 a Legas
  • Mutane 17 sun mutu a gidan Casun Afirka ta Kudu – ‘Yan sanda
  • Mutane 17 sun jikkata sakamakon mamakon ruwan sama a Yobe

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In