• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Wednesday, October 4, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

Yaron yace yana kamuwa da sha'awa, a duk lokacin da ya kalli bidiyo na batsa, kuma suna yin lalatar a wajen dafa abinci-kitchen ko kuma dakin da ake hutawa bayan kowa yayi bacci.

Salisu Gurbin Mikiya by Salisu Gurbin Mikiya
September 21, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
795 16
1
Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13
1.1k
SHARES
10.1k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani Dan Shekaru 13 a ranar Litinin 20 ga watan Satumba, ya shaida ma wata Kotun Kenya dake Nairobi, yadda ya rika lalata da yar aikinsu mai shekaru 32 na tsawon watanni8

Yaron ya tabbatar da haka, bayan an bada belin yar aikin, inda yace tarayyar su ta fara ne tun watan juli na Shekarar 2020, kamar yadda majiyar Jaridar Dimokuradiyya ta ruwaita.

Ya shaidawa Kotun cewa, cewa yayi lalata da yar aikin wadda sunanta V.N.W na akalla sau 3 a sati daya, inda yace hakan na faruwa ne a tsakanin karfe 1 na rana, zuwa karfe 4 na rana a wannan kwanakin da suke lalata.


KARANTA WANNAN LABARIN: Yanzu-Yanzu: An tsaurara Tsaro a Abia yayin da kotu ke sauraren karar Nnamdi Kanu

Ya kara dacewa, ” ta gaya mani cewa sirrin mu ne Kuma kada in gayawa kowa, a dalilin haka, ban taba gayama iyaye na ba, har sai lokacin da aka kama ni, ina kallon bidiyo na batsa ta amfani da wayar yaya ta.

Yaron yace yana kamuwa da sha’awa, a duk lokacin da ya kalli bidiyo na batsa, kuma suna yin lalatar a wajen dafa abinci-kitchen ko kuma dakin da ake hutawa bayan kowa yayi bacci.

Ya kara dacewa, yace ya saci wayar yayar tashi ba tare data sani ba, domin cigaba da kallon bidiyon.

Minor yace yar aikin tana yawan gaya mashi cewa, abunda suke aikata babu kyau, amma bai daina ba.

A lokacin da aka tambaye shi idan tilasta mashi akayi ya aikata lamarin yace, “a’a. Ni ke jin ina son inyi sai na cire wando na ba tare da tilasta mani ba, sai muka yi shi tunda farko.”

An kama V.N.W gami da tuhumar ta da lalata karamin yaro dan Shekara 13 na tsawon watanni 8, tare da koyawa yaron aikata abubuwan batsa a watan Fabruri na Shekarar 2021.

A wannan lokacin, an zargi V.N.W a matsayin wadda ta aikata laifin a yankin Mwika na Kasarani dake Nairobi, a tsakanin juli na Shekarar 2020 zuwa Fabruri na Shekarar 2021.

An tuhume ta da koyawa karamin yaro kallon bidiyo na batsa da lalata Minor inda yanzu ya saba aikata jima’i.

Takardun da aka gabatar a gaban Kotun, sun tabbatar dacewa, iyayen basu boye lamarin ba, domin sun hukunta shi akan lamarin a ranar 21 na watan Fabruri.

Yar uwar yaron ta yi korafin cewa, ta rasa wayar ta a gidan su. Bayan ta tambayi yayyan ta, amma dukkanin su, sun karyata satar wayar, inda ta bukaci iyayenta akan su shigo lamarin.

A lokacin da aka buge shi, yaron ya tabbatar da amfani da wayar yayar tashi wajen kallon bidiyon aikata jima’i, bayan yar aikin ta koya mashi, inda aka yi saurin kaishi Asibiti kafin a shaidawa Yan sanda.

Yan sanda sun tabbatar dacewa, yar aikin ce ta fara nuna mashi bidiyo na aikata jima’i. Wannan lamari ya cigaba da faruwa har zuwa lokacin da ta fara lalata da Minor da kanta.

Wanda ake zargin ta ki amince wa, inda aka bada ita beli, tare da dage sauraron karar har zuwa ranar 24 ga watan Satumba na Shekarar 2021.

Tags: karamin yaroKenyaLalata da yar aiki
Previous Post

Na hadu da Matsaloli sosai a harkar fim, cewar Masa’uda Yar Agadaz

Next Post

Yunkurin Juyin Mulki Ya Ci Tura A Kasar Sudan

Next Post
Yunkurin Juyin Mulki Ya Ci Tura A Kasar Sudan

Yunkurin Juyin Mulki Ya Ci Tura A Kasar Sudan

Comments 1

  1. Muhammed saidu says:
    2 years ago

    Toh yaruwa kenan

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2710 shares
    Share 1084 Tweet 678
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2416 shares
    Share 966 Tweet 604
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2204 shares
    Share 882 Tweet 551
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2091 shares
    Share 836 Tweet 523
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1507 shares
    Share 603 Tweet 377
Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

October 4, 2023
Hatimin APC da PDP

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
NSCDC

NSCDC ta horar da Ma’aikatan ta 280 Kan Sarrafa Makamai

October 4, 2023
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Naija Ta Fara Tattara Bayanan Masu Haƙar ma’adinai a jihar

Gwamnan Neja ya jajantawa Masarautar Borgu kan hatsarin jirgin ruwa

October 4, 2023
Auto Draft

Saudi Arabiya ta sanar da buƙatar karbar bakuncin gasar cin kofin duniya

October 4, 2023
Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja
Labarai

Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

October 4, 2023
Hatimin APC da PDP
Labarai

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai
Labarai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023
Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja

October 4, 2023
Hatimin APC da PDP

Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP

October 4, 2023
Majalisar Dattijai

Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

October 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Oluremi Tinubu ta fara wani shirye-shiryen samar da Ma’aikatar Kula Mata a Abuja
  • Ku Daina Musgunawa, Tsoratar Da Mutane Kan Hukuncin Kotu – APC Ta Gargaɗi PDP
  • Majalisar Dattawa ta fara bincike kan kisan Ƴan Najeriya 250 a Habasha

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In