No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Kasashen Ketare

Yanzu-Yanzu: Mutane 5 sun mutu, sanadiyar hadarin jirgin Saman Soji

Uzairu Lawal Rigasa by Uzairu Lawal Rigasa
September 11, 2021
in Uncategorized
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Yanzu-Yanzu: Mutane 5 sun mutu, sanadiyar hadarin jirgin Saman Soji

 

RELATED POSTS

Da Dumi-Duminsa: Kakakin Jam’iyar APC a Delta ya fice daga jam’iyyar

DA DUMI-DUMI: Deliget Din Jam’iyar APC Daga Jigawa Ya Rasu A Abuja

June 7, 2022
Goodluck Baya Cikin Wadanda Aka Tantance Domin Tsayawa Takarar Shugaban Kasa— Jam’iyar APC

Goodluck Baya Cikin Wadanda Aka Tantance Domin Tsayawa Takarar Shugaban Kasa— Jam’iyar APC

June 3, 2022
Harin Jirgin Kaduna Zuwa Abuja: ‘Yan Ta’adda Sun Sako Wata Fasinja Mai Dauke Da Juna Biyu

NRC Ta Dakatar Da Ci Gaba Da Ayyukan Jiragen Kasa Daga Abuja-Kaduna Sai Abunda Hali Yayi

May 20, 2022
Da Dumi-dumi: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Kan Karin Wa’adin Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli

Da Dumi-dumi: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Kan Karin Wa’adin Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli

May 20, 2022
Zaben 2023: Buhari Yayi Karin Haske Kan Wanda Yake So Ya Gaje shi

Buhari Ya Amince da kudirin Rabon Kudade ga Jami’o’in Najeriya

May 6, 2022
Rahoto: Kwamishinoni Na Tururuwar Ajiye Mukaman su, Ministocin Buhari Sun yi Ƙema-gadas

Rahoto: Kwamishinoni Na Tururuwar Ajiye Mukaman su, Ministocin Buhari Sun yi Ƙema-gadas

April 28, 2022

Wani jirgi mai saukar ungulu ya yi hatsari a arewacin Ivory Coast yayin da yake aikin leken asiri kusa da kan iyaka da kasar Burkina Faso.

An fara gudanar da bincike don gano musabbabin faduwar jirgin, in ji ma’aikatar tsaron kasar.

Kazalika Ma’aikatar ta ce,Duk Ma’aikatan jirgin guda biyar sun mutu, sanadiyar hadarin jirgin da ya afku a ranar Juma’ar data gabata.

KARANTA WANNAN LABARIN: An bude Makarantun da aka samu barkewar cutar Kwalara a Jigawa

Tun da fari dai, ma’aikatar ta ba da rahoton cewa, jirgin mai saukar ungulu ya bace kafin daga bisani su fitar da sanarwar da take tabbatar da hadarin jirgin a yau Asabar.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Idan za’a iya tuna wa, Yankunan kan iyakar kasar Ivory Coast da na Burkina Faso sun zama wuraren rashin tsaro a cikin shekarar da ta gabata.

Wannan ya biyo bayan hare -hare da dama daga masu kishin Islama, da ake kyautata zaton cewa, suna da alaka da kungiyar Al-Qaeda.

Tags: Hadarin jirgi
ShareTweetShare
Uzairu Lawal Rigasa

Uzairu Lawal Rigasa

Related Posts

Da Dumi-Duminsa: Kakakin Jam’iyar APC a Delta ya fice daga jam’iyyar
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Deliget Din Jam’iyar APC Daga Jigawa Ya Rasu A Abuja

June 7, 2022
Goodluck Baya Cikin Wadanda Aka Tantance Domin Tsayawa Takarar Shugaban Kasa— Jam’iyar APC
Uncategorized

Goodluck Baya Cikin Wadanda Aka Tantance Domin Tsayawa Takarar Shugaban Kasa— Jam’iyar APC

June 3, 2022
Harin Jirgin Kaduna Zuwa Abuja: ‘Yan Ta’adda Sun Sako Wata Fasinja Mai Dauke Da Juna Biyu
Uncategorized

NRC Ta Dakatar Da Ci Gaba Da Ayyukan Jiragen Kasa Daga Abuja-Kaduna Sai Abunda Hali Yayi

May 20, 2022
Da Dumi-dumi: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Kan Karin Wa’adin Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli
Uncategorized

Da Dumi-dumi: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Kan Karin Wa’adin Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli

May 20, 2022
Zaben 2023: Buhari Yayi Karin Haske Kan Wanda Yake So Ya Gaje shi
Uncategorized

Buhari Ya Amince da kudirin Rabon Kudade ga Jami’o’in Najeriya

May 6, 2022
Rahoto: Kwamishinoni Na Tururuwar Ajiye Mukaman su, Ministocin Buhari Sun yi Ƙema-gadas
Uncategorized

Rahoto: Kwamishinoni Na Tururuwar Ajiye Mukaman su, Ministocin Buhari Sun yi Ƙema-gadas

April 28, 2022
Next Post
Gwamnatin Kano Tace Zata Samar Da Hukuma Ta Musamman Mai  Kula Da Tituna

Gwamnatin Kano Tace Zata Samar Da Hukuma Ta Musamman Mai Kula Da Tituna

Edo: Rundunar ‘yan Sanda Data Vigilante Sun  Cafke Masu Garkuwa 5

Edo: Rundunar 'yan Sanda Data Vigilante Sun Cafke Masu Garkuwa 5

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
NAF Firefighter jet

NAF tayi mi’ara koma baya, ta amince da ruwan bamai-bamai data yi ga farar hula

September 16, 2021

‘Za Mu Yi Gwagwarmayar Kwatar ‘Yancin Mata A Nijeriya’

January 2, 2021

Kisan ‘Yan Nijeriya A Afrika Ta Kudu: ‘Yan Sanda Sun Kama Mutum 80

September 3, 2019

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    25 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    15 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    693 shares
    Share 277 Tweet 173
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    41 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    6 shares
    Share 2 Tweet 2
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Kutu ta tasa keyar wani mutum zuwa gidan yari, bisa zargin yin luwadi da wani yaro
  • Shugabannin kungiyar G7 za su tara dala billiyan dari shida don talfawa kasashe masu tasowa
  • Yan sanda sun kashe mutum 3, sun kama wani da ake zargin dan fashi ne a Delta – PPRO

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In