Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bada sanarwar ɗage dokar kulle a jihar baki ɗaya.
Ganduje ya kuma umarci dukkan manyan jami’an gwamnatin jihar su koma bakin aiki ranar Litinin, 6 ga watan Yuli.
Ya kara da jadadda dokar hana babura daukar mutum fiye da ɗaya a fadin jihar.
Bayani na nan tafe………