• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Gwamnatin Kano Ta Fadi Lokacin Da Zata Kammala Tashar Lantarki Ta Dam ɗin Tiga

Ibrahim Hassan Hausawa by Ibrahim Hassan Hausawa
December 3, 2022
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
6 1
0
Gwamnatin Kano Ta Fadi Lokacin Da Zata Kammala Tashar Lantarki Ta Dam ɗin Tiga
9
SHARES
82
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kwamitin da gwamnatin Kano ta dorawa alhakin kula aikin inganta wutar lantarki a jihar ya tabbatar da cewa nan da wata guda za’a kammala aikin samar wutar megawat 7 da rabi don amfanin al’umma.

Mataimakin shugaban kwamitin Injiniya Rabi’u Sulaiman Bichi shine ya bada tabbacin a yammacin Asabar din nan, yayin da kwamitin karkashin jagorancin shugaban ma’aikata na jihar Kano kuma shugaban ma’aikatan gidan gwamnatin Usman Bala ya kai ziyarar duba aiki tashar wuta dake Dam din Tiga da gwamnatin Kano ke aikin samarwa.

KU KARANTA: Osinbajo Ya Shilla Kasar  Vietnam Domin Yin Ziyarar Kwanaki Uku

Yace idan aikin ya kammala zai bada isashshiyar wuta a titunan jihar nan da kuma kara samar da ita ga sauran sassa wanda hakan a cewar sa zai kara bunkasa tattalin arzikin al’umar jihar Kano.

Rabi’u Sulaiman Bichi ya kara da cewa gwamnatin Kano zata samar da wutar ne kari akan megawat 300 da gwamnatin tarayya ta baiwa jihar nan a yanzu haka wannan kwamiti ke kokarin aikin janyo wa daga Kumbotso zuwa Rimin Zakara.

Ya kuma ce tun da fari gwamnati ta dauki aniyar samar da megawat 15 ne sai dai hakan ba zai yiwuba sakamakon yanayin Dam din ke ciki na bukatar yasa wanda hakan ya rage karfin zuwan ruwan.

DIMOKURADIYYA ta rawaito cewa daga cikin wadanda suka ziyarci tashar wutar akwai shugaban ma’aikatan jihar Kano Usman Bala, da shugabar kamfanin wutar lantarki na Kano Injiniya Hadiza Ahmad Tukur da sauran jami’an gwamnati.

A wani labarin kuma: 2023: Wasu Tsofaffin Shugabannin Kasa Guda Biyu Suna Goyon Bayan Peter Obi – Utomi

Tsohon dan takarar shugaban kasa, Pat Utomi, ya yi ikirarin cewa wasu tsoffin shugabannin kasa guda biyu magoya bayan dan takarar shugaban kasa ne na jam’iyyar Labour LP, Peter Obi.

Utomi ya bayyana haka ne a yayin da yake jawabi a wani taro a ranar Juma’a, wanda kungiyar Yell Out Nigeria for Good Governance ta shirya a Abuja.

Majiyar Jaridar Dimokuradiyya ta tattaro cewa Utomi bai bayyana sunayen tsoffin shugabannin kasar ba.

Previous Post

Osinbajo Ya Shilla Kasar Vietnam Domin Yin Ziyarar Kwanaki Uku

Next Post

Okowa, Tambuwal, Lamido Da Wasu Sun Gana Da Obasanjo A Abeokuta

Next Post
Okowa, Tambuwal, Lamido Da Wasu Sun Gana Da Obasanjo A Abeokuta

Okowa, Tambuwal, Lamido Da Wasu Sun Gana Da Obasanjo A Abeokuta

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
Kano: Mun Kuduri Aniyar Inganta Tsarin Kula da Lafiyar Ƙwaƙwalwa – Dr Fauziyya

Kano: Mun Kuduri Aniyar Inganta Tsarin Kula da Lafiyar Ƙwaƙwalwa – Dr Fauziyya

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi
Labarai

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
  • Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In