No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Labarai

Hukumar Kwastom Ta Kama Sinki 230 Na Tabar Wiwi A Jihar Katsina

Abbas Yakubu Yaura by Abbas Yakubu Yaura
November 4, 2021
in Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
Hukumar Kwastom Ta Kama Sinki 230 Na Tabar Wiwi  A Jihar Katsina

By Abbas Yakubu Yaura

RELATED POSTS

Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022
Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023

Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023

May 27, 2022
Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano

Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano

May 27, 2022
Gawuna ya lallasa Sha’aban Sharaɗa, ya lashe Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyyar APC a Jahar Kano

Gawuna ya lallasa Sha’aban Sharaɗa, ya lashe Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyyar APC a Jahar Kano

May 27, 2022
Sanata Uba Sani ya Lashe Zaɓen Fidda Gwani na Gwamnan Kaduna a Jam’iyyar APC

Sanata Uba Sani ya Lashe Zaɓen Fidda Gwani na Gwamnan Kaduna a Jam’iyyar APC

May 27, 2022

Hukumar hana fasa kwauri ta kasa (NCS), reshen jihar Katsina, ta kama wani mai suna Saifullahi Lawal dauke da sinki 230 na Tabar Wiwi na kasar Indiya.

Mukaddashin Konturola na NCS a Katsina, Mista Dalha Wada-Chedi, ne ya bayyana hakan a ranar Larabar data gabata yayin da yake mika wanda ake zargi da kuma baje kolinsu ga hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA.

Mista Wada-Chedi, wanda ya samu wakilcin Mataimakin Kwanturola Gudanarwar hukumar, Baffa Dambam, yace an kama wanda ake zargin tare da baje kolinsu da ke kewayen garin Shargalle dake kan hanyar Daura zuwa Katsina a karamar hukumar Mashi.

Jaridar Dimokuradiyya ta rawaito cewa Da yake amsa tambayoyi, wanda ake zargin ya amsa cewa a karo na uku ne ana irin wannan baje kolin daga Legas zuwa Katsina ba tare da sanin cewa tabar wiwi din Indiya ce ba.

Buy JNews
ADVERTISEMENT
Tags: Hukumar Kwastamkatsinatabar wiwi
ShareTweetShare
Abbas Yakubu Yaura

Abbas Yakubu Yaura

Related Posts

Ba Dole Bane Dan Takara Sai Ya Gabatar da Shaidar Biyan Haraji – INEC
Labarai

Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi

May 27, 2022
Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni
Labarai

Al’ummar Kan Babbar Hanyar Abuja Zuwa Kaduna Sun Roki El-Rufa’i Ya Yiwa Allah Kada Ya Canza Musu Matsuguni

May 27, 2022
Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023
Labarai

Kotu Ta Wanke Goodluck Jonathan Zai Iya Tsayawa Takarar Shugaban Kasa A 2023

May 27, 2022
Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano
Labarai

Kudan Zuma Sunyi Sanadiyyar Mutuwar Wani Yaro Dan Shekara 13 A Jihar Kano

May 27, 2022
Gawuna ya lallasa Sha’aban Sharaɗa, ya lashe Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyyar APC a Jahar Kano
Siyasa

Gawuna ya lallasa Sha’aban Sharaɗa, ya lashe Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyyar APC a Jahar Kano

May 27, 2022
Sanata Uba Sani ya Lashe Zaɓen Fidda Gwani na Gwamnan Kaduna a Jam’iyyar APC
Siyasa

Sanata Uba Sani ya Lashe Zaɓen Fidda Gwani na Gwamnan Kaduna a Jam’iyyar APC

May 27, 2022
Next Post
Yan sanda Sun Kama Wanda Ya Kashe Matarshi Da Almakashi A Jihar Ogun

Yan sanda Sun Kama Wanda Ya Kashe Matarshi Da Almakashi A Jihar Ogun

Yanzu-Yanzu: Mutane da Dama Sun Make Yayin da Gini Mai Hawa 20 Ya Rufta a Legas

Rugujewar Gini A Legas: Alkaliman Wadanda Suka Mutu Sun Karu daga 22 Zuwa 36

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa
Shugaban APC Na Kasa: Kungiyar Matasa Na Goyon Bayan Sani Musa

Shugaban APC Na Kasa: Kungiyar Matasa Na Goyon Bayan Sani Musa

September 18, 2021
Rasha Ta yi Barazanar Hana Kasashen Turai Mai

Rasha Ta yi Barazanar Hana Kasashen Turai Mai

March 8, 2022

Ba Mu Da Rumbun Tara Sakamakon Zabe A Intanet, Wato ‘Server’ -INEC

June 23, 2019

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    14 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    8 shares
    Share 3 Tweet 2
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    23 shares
    Share 9 Tweet 6
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    4 shares
    Share 2 Tweet 1
  • Yanzu-Yanzu: Mutane da dama sun mutu, yayin da Yan Aware, suka kona shelkwatar SSS, da na Yan sanda a Anambra

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Jam’iyyu Sun Saka INEC A Gaba, Suna Bukatar Karin Wa’adi
  • Yanzu-yanzu: 2023: Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar Labour, Ya Bayyana Dalilan Sa
  • Da Dumi-dumi: Dan Gidan Lai Mohammed Ya Rasa Tikitin Tsayawa Takarar Majalisar Dokokin Jihar Legas

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In