• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, June 5, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Miliyan biyar da mashina biyar da Kuma wayoyi guda dari a matsayin kayan fansa ga matan hakimin zungeru.

Musa Sahabi Alhaji by Musa Sahabi Alhaji
June 16, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
2 0
0
Miliyan biyar da mashina biyar da Kuma wayoyi guda dari a matsayin kayan fansa ga matan hakimin zungeru.

map din Zungeru

3
SHARES
27
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Matan hakimin Zungeru dake karamar hukumar Wushishi jihar neja tare da mallam mustapha sun samu ‘yan bayan biyan kudin fasa miliyan biyar bayan yan ta’adda sukai garkuwa dasu.

Tvcnews ne suka wallSama da Yan bindiga ashirin ne suka afka cikin garin Zungeru misalin karfe daya da rabi 1:30, yayinda jama’a suketa bacci suka dauke matan hakimin Zungerun guda biyu.

Yan taaddan sun share sama da minti talatin suna cin karansu ba babbaka, Madakin Zungeru cewa yayi bayan yaji shigowarsu saiya boye cikin dakin matarsa Mai suna Habiba wadda ita Yan taadda suka tafi da ita.

KARANTA:-

Ina goyon bayan sauya fasalin kasar nan dari bisa dari: Cewar Gwamna Fintiri

Labari yazo cewar Yan taaddan sun shiga cikin garin Zungeru ne bayan sun ajiye baburansu a bayan garin suka taho da kafarsu har gidan Hakimin Zungerun batare da fargababa.

A yayinda wani mazaunin garin Zungerun yake bayyanawa mai rahoton Tvcnews, sunyi kokrin hadama Yan taaddan kimanin miliyan biyar cikin miliya goma dasu Yan taaddan suka bukata.

Wani Kuma daga Wushishi ya bayyanawa mai rohoto cewar Yan taaddan sun bukaci da a saya musu manyan wayoyi kirar Android guda dari sannan a saya musu mashin kirar Bajaj guda biyar sannan a hada musu da miliyan goma 10.

A wani labarin sun ce matan dai suna wani asibiti dake Abuja ana cigaba da kulawa dasu.

 

A WANI LABARIN:-

Ana yawan yimin barazana da rayuwata – inji shugaban EFCC.

Shugaban Hukumar EFCC Bawa

Shugaban hukumar EFCC Bawa
  • Mutane suna maido mana martani
  • Wani babban mutum yayi barazanar kashe ni
  • An sha yi min barazanar kisa

Shugaban EFCC, wato hukumar dake yaƙi da cin hanci da karɓar rashawa na ƙasa wato Abdulrashid Bawa ya bayyana cewa ana yawan yi masa barazan da rayuwar shi tun bayan da aka bashi shugabancin hukumar ta EFCC.

Bawa yace lallai mutanen da suke yaƙa bisa laifukan cin hanci suma suna maido da martani ta hanyoyi daban-daban. Shugaba Buhari ma ya taɓa yin irin wannan furuci a shekarar 2016.

Shugaban EFCC yayi wannan jawabi ne yau talata a hira da shi da aka yi a wani shiri na gidan talabijin ɗin Channels Tv.

 

 

Previous Post

Bankin Najeriya zai taimaka ma Gambia wajen fitar da sababbin kuɗaɗe

Next Post

Rashin tsaro ka iya gurgunta ayukanmu a cewar Kamfanin MTN

Next Post

Rashin tsaro ka iya gurgunta ayukanmu a cewar Kamfanin MTN

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2131 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1907 shares
    Share 763 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1440 shares
    Share 576 Tweet 360
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafin Fetur: Kuyiwa Allah Kada Ku Tafi Yajin Aiki, Ndume Ya Roki NLC

June 4, 2023
Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

June 4, 2023
Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
Labarai

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi
Labarai

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
  • Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
  • Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In