• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Friday, December 1, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Kiwon Lafiya

Akwai yiwuwar saka dokar kulle a ƙananan hukumomi 18 a faɗin tarayyar Ƙasar nan

abubakar by abubakar
July 1, 2020
in Kiwon Lafiya, Labarai
Reading Time: 1 min read
0 0
0
0
SHARES
3
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙananan hukumomi 18 a faɗin Najeriya ke fuskantar barazanar dokar kulle kasancewarsu ɗauke da kaso ma fi yawa na masu ɗauke da cutar ta Korona.

Shugaban Kwamitin yaƙi da cutar Korona na ƙasa Boss Mustapha, bayan gabatar wa Shugaba Buhari rahoton kwamitin a ranar Litinin 29 ga watam Yuni, ya nuna buƙatar dokar kulle a ƙananan hukumomim domin daƙile yaɗuwar cutar.

“Matakin kulle a ƙananan hukumomin 18 ba hurumin gwamnatin tarayya ba ne, hurumi ne na gwamnatocin jihohi da na ƙananan hukumomi”, kamar yadda ya bayyana.

https://dimokuradiyya.com.ng/korona-gwamnatin-tarayya-ta-amince-da-bu%c9%97e-makarantu-ga-yan-shekarar-%c6%99arshe/

Daga ciki jerin ƙananan hukumomin akwai Lagos mainland, Mushin, Eti-Osa, Alimosho, Kosofe, Ikeja, Oshodi/Isolo, Apapa, Amuwo Odofin, Lagos Island da kuma Surulere.

Ragowar kuma sun haɗa da Abuja Municipal, Tarauni (Kano), Nassarawa (Kano), Katsina, Maiduguri (Borno), Dutse (Jigawa), Oredo (Edo), Bauchi da kuma Ado Odo/Ota dake jihar (Ogun).

Tags: Boss MustaphaCorona VirusCOVID19GwamnonoKoronaƙananan hukumomiNajeriyaShugaba Muhammadu Buhari
Previous Post

Sojoji sun kuɓutar da mutane 17 daga hannun ‘yan bindiga a Jihar Zamfara

Next Post

Korona: Egypt Da Lebanon Sun Bude Tashar Jirgin Samansu

Next Post

Korona: Egypt Da Lebanon Sun Bude Tashar Jirgin Samansu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2747 shares
    Share 1099 Tweet 687
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2439 shares
    Share 976 Tweet 610
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2224 shares
    Share 890 Tweet 556
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    2144 shares
    Share 858 Tweet 536
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1526 shares
    Share 610 Tweet 382
Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

December 1, 2023
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

An Hana Zuwa Da Jakar Ghana Must Go A Filayen Jiragen Saman Nijeriya

December 1, 2023
Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

Bam Ya Tashi Da Yan Boko Haram 4 A Borno

December 1, 2023
Mutane Hudu Sun Rasa Rayukan Su Bisa Zargin Amfani da Maganin Kanjamau Na Gargajiya

Mutane Hudu Sun Rasa Rayukan Su Bisa Zargin Amfani da Maganin Kanjamau Na Gargajiya

November 30, 2023
Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike
Labarai

Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

December 1, 2023
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya
Labarai

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya
Labarai

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023
Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike

December 1, 2023
Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya

December 1, 2023
Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

December 1, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Mun Gano Wani Haramtaccen Wurin Sayar Da Man Fetur A Abuja-Wike
  • Yar Shekara 18 Za Ta Wakilci Nijeriya A Wata Gasar Kyau Ta Duniya
  • Majalisar Wakilai Na Shawarar Amfani Da Kankare A Maimakon Kwalta Wajen Aikin Tituna A Nijeriya

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In