• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Uncategorized

An kashe sama da Miliyan 500 wajen ciyar da yara ɗalibai a yayin dokar kulle – Cewar Ministar Agaji Sadiya Umar Farouk

abubakar by abubakar
August 4, 2020
in Uncategorized
Reading Time: 2 mins read
0 0
0
0
SHARES
4
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa shirin ciyar da ɗalibai a yayin dokar kulle saboda cutar Korona ya laƙume sama da Miliyan 500, kamar yadda hakan ya fito daga bakin ministar agaji Sadiya Umar Farouk.

Ministar agajin ta bayyana cewa an aiwatar da shirin ne a jihohi guda uku a lokacin da aka rufe makarantu a watan Maris din shekarar da muke ciki.

Sadiya ta bayyana haka ne a yayin da kwamitin shugaban ƙasa kan cutar Korona ke karin bayani dagane da irin ci gaban da aka samu, kuma tace ba ma’aikatarta bace ta kirkiro shirin ba.

“Kafin mu fara aiwatar da shirin sai da shugaban ƙasa ya bada umarni, sannan muka tuntubi kungiyar gamayyar gwamnonin Najeriya, daga karshe muka samu matsaya akan cewa ciyar da yaran a gidajensu abu ne mai kyau.”

“Bayan cimma matsaya da muka yi da masu ruwa da tsaki an yarda akan a faro shirin daga birnin tarayya, jihar Legas da kuma Ogun a matsayin gwaji”.

http://dimokuradiyya.com.ng/gwamnatin-tarayya-ta-umarci-hukumomi-da-su-tura-kayan-tallafi-zuwa-jihar-sokoto/

Ministar ta ƙara da cewa sun yi amfami da ƙididdigar da babban bankin Najeriya wato (CBN) ya fitar na cewa kowame gida za a iya samun yara a ƙalla guda uku, kuma an tsayar da kashe naira 4,200 a matsayin kudin abinci na yara uku har tsawon wata guda.

Sadiya tace sun yi aiki da hukumomi daban-daban domin tabbatar da an yi aiki yadda ya kamata da kuma yin komai a fayyace.

Kungiyar kare hakkin dan Adam ta ‘TrackNG’ ta bibiyi yadda ciyar da ɗaliban ta kasance inda tace 124,589 suka amfana da tallafin daga 14 ga watan Afrilu zuwa 6 fa watan Yulin shekara ta 2020.

A cewarta gidaje 29,609 ne suka amfana a Abuja, sai 37,589 a jihar Legas da kuma 60,391 daga jihar Ogun, wanda idan aka haɗa 4,200 tare da jumullar 124,589 zai bada adadin miliyan 523, 723, 800 na kudin da aka kashewa shirin.

Tags: AbujaciyarwaDalibaiDokar KulleJihar Legasjihar OgunKoronaKwamitin Shugaban ƙasaMiliyan 500Ministar agajiRufe makarantuSadiya Umar Farouk
Previous Post

Rashin Sarrafa Saƙonni masu Inganci shi ne babbar matsalar Kannywood – Cewar Aminu Sheriff

Next Post

Watakila mu sake saka dokar kulle a Kaduna – Gwamna El-Rufa’i

Next Post

Watakila mu sake saka dokar kulle a Kaduna - Gwamna El-Rufa'i

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
Labarai

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In