No Result
View All Result
  • Login
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
CONTACT US
SUBSCRIBE
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
No Result
View All Result
Home Uncategorized

An kashe sama da Miliyan 500 wajen ciyar da yara ɗalibai a yayin dokar kulle – Cewar Ministar Agaji Sadiya Umar Farouk

abubakar by abubakar
August 4, 2020
in Uncategorized
Reading Time: 2 mins read
0 0
0

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa shirin ciyar da ɗalibai a yayin dokar kulle saboda cutar Korona ya laƙume sama da Miliyan 500, kamar yadda hakan ya fito daga bakin ministar agaji Sadiya Umar Farouk.

RELATED POSTS

Da Dumi-Duminsa: Kakakin Jam’iyar APC a Delta ya fice daga jam’iyyar

DA DUMI-DUMI: Deliget Din Jam’iyar APC Daga Jigawa Ya Rasu A Abuja

June 7, 2022
Goodluck Baya Cikin Wadanda Aka Tantance Domin Tsayawa Takarar Shugaban Kasa— Jam’iyar APC

Goodluck Baya Cikin Wadanda Aka Tantance Domin Tsayawa Takarar Shugaban Kasa— Jam’iyar APC

June 3, 2022
Harin Jirgin Kaduna Zuwa Abuja: ‘Yan Ta’adda Sun Sako Wata Fasinja Mai Dauke Da Juna Biyu

NRC Ta Dakatar Da Ci Gaba Da Ayyukan Jiragen Kasa Daga Abuja-Kaduna Sai Abunda Hali Yayi

May 20, 2022
Da Dumi-dumi: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Kan Karin Wa’adin Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli

Da Dumi-dumi: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Kan Karin Wa’adin Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli

May 20, 2022
Zaben 2023: Buhari Yayi Karin Haske Kan Wanda Yake So Ya Gaje shi

Buhari Ya Amince da kudirin Rabon Kudade ga Jami’o’in Najeriya

May 6, 2022
Rahoto: Kwamishinoni Na Tururuwar Ajiye Mukaman su, Ministocin Buhari Sun yi Ƙema-gadas

Rahoto: Kwamishinoni Na Tururuwar Ajiye Mukaman su, Ministocin Buhari Sun yi Ƙema-gadas

April 28, 2022

Ministar agajin ta bayyana cewa an aiwatar da shirin ne a jihohi guda uku a lokacin da aka rufe makarantu a watan Maris din shekarar da muke ciki.

Sadiya ta bayyana haka ne a yayin da kwamitin shugaban ƙasa kan cutar Korona ke karin bayani dagane da irin ci gaban da aka samu, kuma tace ba ma’aikatarta bace ta kirkiro shirin ba.

“Kafin mu fara aiwatar da shirin sai da shugaban ƙasa ya bada umarni, sannan muka tuntubi kungiyar gamayyar gwamnonin Najeriya, daga karshe muka samu matsaya akan cewa ciyar da yaran a gidajensu abu ne mai kyau.”

“Bayan cimma matsaya da muka yi da masu ruwa da tsaki an yarda akan a faro shirin daga birnin tarayya, jihar Legas da kuma Ogun a matsayin gwaji”.

http://dimokuradiyya.com.ng/gwamnatin-tarayya-ta-umarci-hukumomi-da-su-tura-kayan-tallafi-zuwa-jihar-sokoto/

Ministar ta ƙara da cewa sun yi amfami da ƙididdigar da babban bankin Najeriya wato (CBN) ya fitar na cewa kowame gida za a iya samun yara a ƙalla guda uku, kuma an tsayar da kashe naira 4,200 a matsayin kudin abinci na yara uku har tsawon wata guda.

Buy JNews
ADVERTISEMENT

Sadiya tace sun yi aiki da hukumomi daban-daban domin tabbatar da an yi aiki yadda ya kamata da kuma yin komai a fayyace.

Kungiyar kare hakkin dan Adam ta ‘TrackNG’ ta bibiyi yadda ciyar da ɗaliban ta kasance inda tace 124,589 suka amfana da tallafin daga 14 ga watan Afrilu zuwa 6 fa watan Yulin shekara ta 2020.

A cewarta gidaje 29,609 ne suka amfana a Abuja, sai 37,589 a jihar Legas da kuma 60,391 daga jihar Ogun, wanda idan aka haɗa 4,200 tare da jumullar 124,589 zai bada adadin miliyan 523, 723, 800 na kudin da aka kashewa shirin.

Tags: AbujaciyarwaDalibaiDokar KulleJihar Legasjihar OgunKoronaKwamitin Shugaban ƙasaMiliyan 500Ministar agajiRufe makarantuSadiya Umar Farouk
ShareTweetShare
abubakar

abubakar

Related Posts

Da Dumi-Duminsa: Kakakin Jam’iyar APC a Delta ya fice daga jam’iyyar
Siyasa

DA DUMI-DUMI: Deliget Din Jam’iyar APC Daga Jigawa Ya Rasu A Abuja

June 7, 2022
Goodluck Baya Cikin Wadanda Aka Tantance Domin Tsayawa Takarar Shugaban Kasa— Jam’iyar APC
Uncategorized

Goodluck Baya Cikin Wadanda Aka Tantance Domin Tsayawa Takarar Shugaban Kasa— Jam’iyar APC

June 3, 2022
Harin Jirgin Kaduna Zuwa Abuja: ‘Yan Ta’adda Sun Sako Wata Fasinja Mai Dauke Da Juna Biyu
Uncategorized

NRC Ta Dakatar Da Ci Gaba Da Ayyukan Jiragen Kasa Daga Abuja-Kaduna Sai Abunda Hali Yayi

May 20, 2022
Da Dumi-dumi: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Kan Karin Wa’adin Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli
Uncategorized

Da Dumi-dumi: Zanga-zanga Ta Barke A Abuja Kan Karin Wa’adin Shugabannin Kananan Hukumomi Da Kansiloli

May 20, 2022
Zaben 2023: Buhari Yayi Karin Haske Kan Wanda Yake So Ya Gaje shi
Uncategorized

Buhari Ya Amince da kudirin Rabon Kudade ga Jami’o’in Najeriya

May 6, 2022
Rahoto: Kwamishinoni Na Tururuwar Ajiye Mukaman su, Ministocin Buhari Sun yi Ƙema-gadas
Uncategorized

Rahoto: Kwamishinoni Na Tururuwar Ajiye Mukaman su, Ministocin Buhari Sun yi Ƙema-gadas

April 28, 2022
Next Post

Watakila mu sake saka dokar kulle a Kaduna - Gwamna El-Rufa'i

Mataimakin Gwamnan jihar Kwara tare da matarsa sun kamu da cutar Korona

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Siyasa

  • All
  • Siyasa

NUC Na Nazarin Bayar Da Umurnin Bude Jami’o’i

August 4, 2020

Wani Coci Ya Tallafa Wa ‘Yan Gudun Hijira Dake Kudancin Kaduna

August 2, 2020
Matasan Jihar  Nasarawa sun amince da Al-Makura Ya Zama shugaban APC  Na kasa

Matasan Jihar Nasarawa sun amince da Al-Makura Ya Zama shugaban APC Na kasa

February 21, 2022

Facebook

Twitter

Labarai

  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    24 shares
    Share 10 Tweet 6
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    15 shares
    Share 6 Tweet 4
  • Abuja: Musa Ɗan Shekara 16 shiya koya man neman Maza — Cewar Matashi Mai shekaru 36

    689 shares
    Share 276 Tweet 172
  • Yadda na rinka lalata da yar shekaru 32, cewar dan shekaru 13

    39 shares
    Share 16 Tweet 10
  • Asibitin Usman Danfodiyo ya dakatar da ma’aikaciyar da ta caccaka wa jaririya allura

    5 shares
    Share 2 Tweet 1
Dimokuradiyya

An Kafa Jaridar Dimokuradiyya Ne Domin Tabbatar da mulkin da Jama'a suka zaɓa da Kansu Domin su Amfana.

Recent Posts

  • Jam’iyyar PDP Ta Musanta Shirin Shirya Zanga-zanga Da Sunan APC
  • Shuwagabannin Tsaro Ba Sa Gudanar Da Ayyukansu Yadda Ya Kamata – Shehu Sani
  • Shugaba Buhari Ya Taya Kakakin Majalisar Wakilai, Gbajabiamila Murnar Cika Shekaru 60

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Kasashen Ketare
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • Kiwon Lafiya
  • Ilimi
  • Kasuwanci
  • Noma Da Kiwo
  • Talla
  • Masarautu
  • Babu Maraya
  • Addini
  • Wa’azin Kirista
  • Girke-Girke
  • Waiwaye
  • Marubutanmu
  • Wasiku
  • Ni’ima Dai Mata
  • Bidiyo
  • Hotuna
  • Mujalla
  • Shirye-Shirye Na Musamman
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Yan Fim da Finafinai
  • Zauren Dimokuradiyya

© 2021 Dimokuradiyya Media Services LTD - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In