• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Monday, June 5, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Haryanzu ana cigaba da fafatawa waje ceto Yaran da aka sace a Kebbi

Musa Sahabi Alhaji by Musa Sahabi Alhaji
June 20, 2021
in Labarai
Reading Time: 2 mins read
3 1
1
5
SHARES
45
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter
Hoton wasu Yan bindiga

Haryanzu ana cigaba da fafatawa waje ceto Yaran da aka sace a Kebbi

Jaridar Thisday ta ruwaito cewar “Ana cigaba da bin diddigin Yaran da aka kwashe a Makarantar Yawuri dake Jihar Kebbi”.

A sati daya wuce ne sama da dalibai tamanin Yan bindiga suka kwashe a garin Yawuri dake Jihar Kebbi wanda mafiya yawan su Mata ne da Malamai Biyar.

KARANTA:- Yan bindiga sun Kai Hari a wasu Kauyuka dake Jihar Neja

Wani masanin abun da ke aukuwa akan lamarin ya baiwa Jaridar Thisday labari ” wasu daga cikin daliban da aka sace an dawo dasu”

Acewar sa sauran Yaran Yan bindigan sun raba su gida biyar ne wanda yanzu hakan Sojoji sun zagaye su.

Sojojin dai ba suyi ta harbe harbe ba saboda kada a kashe Yaran ko Yan bindigan su harbe su.

Mai bada labarin yace ” sun dai zagaye su sun tattaunawa tayyada zasu kubutar dasu ba tare da an kashe Yaran ko guda ba.”

KU kansance tare damu domin jin yadda lamarin ke aukuwa.

A WANI LABARIN:- GwnamnanJihar Kebbi Alhaji Atiku Abubakar Bagudu ya ce zai shiga daji tare da mafarauta don ceto ɗaliban da aka sace na makarantar sakandaren Birnin Yauri dake karamar hukumar Ngaski ta Jihar.

Bagudu wannda shine Shugaban Ƙungiyar ci gaban gwamnoni ya yi wannan ikirari ne yayin da maharban jihar suka kai masa ziyara.

Kazalika kamfanin dillancin labarai na Kasa NAN ya labarto cewa, baya ga kungiyar maharban ita ma ƙungiyar gwamnonin Najeriya karkashin shugabanta Kayode Fayemi kuma Gwamnan Jihar Ekiti ta kai wa Gwamnan ziyarar jajantawa.

Bagudu ya tabbatar da cewa ba shi kaɗai ba, karin wasu gwamnonin za su rufa mishi baya wajen dunguma zuwa daji don ceto daliban.

Ya kara da cewa ba kuma za su yi hakan ne gaba gaɗi ba, sai sun tattauna da jami’an tsaro da sauran masu ruwa da tsaki don gudun kawo katsalandan ga harkar ceto ɗaliban.

Ya ce “Toh, kamar yadda na alkawarta muku, za mu fito mu dunguma zuwa dajin tare, kuma ranar da za a tafi ba zan je ofis ba”

Bagudu ya bayyana cewa indai dubban jama’a za su fito su ui gangami yayin yakin neman zabe, to bai ga dalilin da zai sa su ma a saka musu ba a daidai wannan lokaci

Previous Post

Rio Ferdinand ya ce lokaci ya yi da ya kamata Ingila ta baiwa Sancho dama

Next Post

Ba zan damka mulki ga wanda ko yankinsa ba ya iya cin zabe ba, Cewar Buhari

Next Post
Shugaba Buhari ya kaddamar da aikin masana’antar iskar gas a jihar Rivers

Ba zan damka mulki ga wanda ko yankinsa ba ya iya cin zabe ba, Cewar Buhari

Comments 1

  1. Pingback: An cafke wasu jami’ai da laifin safarar miyagun kwayoyi a Legas - Dimokuradiyya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2601 shares
    Share 1040 Tweet 650
  • Batun Dakatar Da Opay Da Palmpay, CBN Ya Bayyana Gaskiyar Zance

    2342 shares
    Share 937 Tweet 586
  • Da Ɗumi-Ɗuminsa: Ƙazamin Rikici Ya Kaure Tsakanin Shugaban Ƙungiyar CAN Da Isa Ashiru Kudan

    2131 shares
    Share 852 Tweet 533
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1907 shares
    Share 763 Tweet 477
  • Ga Irinta Nan: Budurwa Ta Koka Bayan Saurayinta Ya Ƙi Amsar Cikin Da Ya Ɗirka Mata

    1440 shares
    Share 576 Tweet 360
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Da Dumi-Dumi: Anyanka Ta Tashi:Kungiyar NLC Za Ta Tsunduma Yajin Aikin Gama Gari

Cire Tallafin Fetur: Kuyiwa Allah Kada Ku Tafi Yajin Aiki, Ndume Ya Roki NLC

June 4, 2023
Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

Otti Ya Umurci Jami’an Gwamnatin Data Shude Su Maido Da Kadarorin Gwamnati

June 4, 2023
Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

Abubuwa Biyar Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cire Tallafin Man Fetur

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
Labarai

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi
Labarai

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023
Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja

June 4, 2023
Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima

June 4, 2023
Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

June 4, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • Janye Tallafin Fetur: FG Da TUC Sun Shiga Ganawa A Abuja
  • Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Farwa Kayan Al’ummah Da Sunan Ganima
  • Za a Fara Kwashe Maniyyatan Kano A Yau Lahadi

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2023 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In