• About Us
  • Blog
  • Gwamnatin Jihar Kano ta ce ana gabda fara ginin masana’antun Iskar Gas a Jihar
  • Home
Tuesday, February 7, 2023
  • Login
Dimokuradiyya
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio
No Result
View All Result
Dimokuradiyya
No Result
View All Result
Home Labarai

Mahafiyata ta dinga zumuɗi sanda ta haife ni, bata san kafinta ta haifa ba, Matashi

Sadiya Khalid by Sadiya Khalid
November 29, 2022
in Labarai, Nishadi
Reading Time: 2 mins read
46 1
0
Mahafiyata ta dinga zumuɗi sanda ta haife ni, bata san kafinta ta haifa ba, Matashi

Mahafiyata ta dinga zumuɗi sanda ta haife ni, bata san kafinta ta haifa ba, Matashi

65
SHARES
587
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani mutum ya bayyana cewa da mahaifiyarsa ta san zai zama kafinta idan ya girma da ta tura shi cikin ruwa tun yana karami, Legit.ng ta ruwaito.

Saidai mutane da dama ba su ga aibin zama kafinta ba saboda sana’a ce mai daraja ba ta kaskanci ba.

KU KARANTA: Matashi ya kai wa budurwarsa ziyarar bazata, ya sha mamakin abin da ya gani

Kamar yadda yace, da kamar mahaifiyarsa ta san zai girma ya zama haka watakil da bata yi farinciki sosai kamar yadda tayi a lokacin ba.

A cewarsa, lokacin da ta haife shi ta yi murna kwarai, bata san zai girma ya zama kafinta ba a gaba.

Ya bayyana hakan ne yayin da yake hira da wanda ya sanya shi aiki. Mutumin da yake daukarsa bidiyon ya dinga dariya a lokacin da yaji yana cewa:

“Lokacin da mahaifiyata ta haifeni ta yi farincikin haihuwar yaro, bata san cewa kafinta ya haifa ba.”

Ya cigaba da zolayar kansa inda yace mahaifiyarsa ta yi tunanin ta haifi likita ne ko lauya, kawai sai ga shi ya zama haka.

A cewarsa da ta san cewa zai zama kafinta idan ya girma da ta jefa shi cikin rafi kawai ta huta.

Mutane da dama basu kalli sana’ar a matsayin a wata ta kaskanci ba.

Shekarar da ta gabata warhaka muna shagalin aurenmu, Matashi na makokin rasuwar matarsa

Wani dan Najeriya mai suna Mustapha Ahmad Junaid ya koka bayan rasuwar matarsa Fatim Zarah, a ranar da ya kamata su cika shekara daya da aure, LIB ta ruwaito.

Zahra wacce ta rasu da juna biyu a ranar Laraba, 7 ga watan Satumban 2022, bayan watanni 8 da aurensu.

Mustapha ya auri Zahra ranar 26 ga watan Nuwamban 2021 a Jihar Sokoto. Ya yi wallafa a Twitter ranar 26 ga watan Nuwamban inda yace har yau yana fama da radadin mutuwar Zarah.

Tags: DimokuradiyyahausaLabaraiMahaifiyaMatashi
Previous Post

Hedikwatar ‘Yan Sanda Ta Mayar Da Martani Ga Umarnin Kotu Na Yankewa IGP Hukuncin Zaman Gidan Yari

Next Post

Yadda matasa 3 suka garzaya gidan karuwai su ka zaɓi tsala-tsalan mata 3 suka aura

Next Post
Yadda matasa 3 suka garzaya gidan karuwai su ka zaɓi tsala-tsalan mata 3 suka aura

Yadda matasa 3 suka garzaya gidan karuwai su ka zaɓi tsala-tsalan mata 3 suka aura

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

No Result
View All Result
Arabic Arabic English English French French Hausa Hausa
  • Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    Ya ce mun shi Dillalin Motoci ne, bayan mun yi aure na gane Makanike ne

    2327 shares
    Share 931 Tweet 582
  • Sai na yi lalata da kai na kwanaki 4 babu ƙaƙƙautawa sannan zan taimaka maka, Wata mata ga saurayi

    1490 shares
    Share 596 Tweet 373
  • CBN Ya Sake Fitar Da Sabbin Bayani Kan Dawo Da Tsofaffin Takardun Kudin Naira

    1400 shares
    Share 560 Tweet 350
  • Rikicin Takara Gwamnan Adamawa A APC: Kotu Ta Tsayar Da Hukunci Kan Nuhu Ribadu Da Yake Yiwa Binani

    1051 shares
    Share 420 Tweet 263
  • Yan sanda a Katsina sun cafke yaro dan shekara 13 saboda ya kashe yan ta’adda

    991 shares
    Share 396 Tweet 248
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
Gwamnan Jahar Kebbi

Za’a ƙara tono man fetur a wata jihar Arewa

February 7, 2023
Bola Tinubu

Dalilin da ya sa ba zan taɓa daina goyon bayan Tinubu ba – Tsohon Gwamnan PDP

February 7, 2023
Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

Tsoho Ya Tayar Da Rigima a Cikin Banki Bayan An Hana Shi Cirar Kuɗi

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
Labarai

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu
Labarai

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo
Labarai

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023
PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero

February 7, 2023
Bola Tinubu

2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola

February 7, 2023
2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

February 7, 2023

Twitter

Archives

Recent Posts

  • PDP za ta doke APC a Kebbi – Tsohon Gwamna Aliero
  • 2023: Tinubu lafiyar sa ƙalau, zai iya jagorantar Najeriya – Fashola
  • 2023: Najeriya na bukatar addu’a don magance maƙiyanta – Igbo

Quick Links

  • Tsaro
  • Siyasa
  • Labarai
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Rikicin Duniya

Contact Us

info@dimokuradiyya.com.ng

0809 912 4425 +234 809 912 4425

No. 218 Mogadishu layout Kaduna City Center Ahmadu Bello way kaduna. Kaduna, Nigeria 800273

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

No Result
View All Result
  • Home
  • Labarai
  • Siyasa
  • Rahotanni
  • Wasanni
  • Rikicin Duniya
  • Nishadi
  • More
    • Kasashen Ketare
    • Kiwon Lafiya
    • Ilimi
    • Kasuwanci
    • Noma Da Kiwo
    • Labarun Mako
    • Talla
    • Masarautu
    • Babu Maraya
    • Addini
      • Wa’azin Kirista
    • Girke-Girke
    • Waiwaye
    • Marubutanmu
    • Wasiku
    • Ni’ima Dai Mata
    • Tsaro
    • Bidiyo
    • Audio

Copyright © 2022 Dimokuradiyya Media Services LTD.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In